< Ayuba 40 >

1 Ubangiji ya ce wa Ayuba,
Jehova Nyasaye nowachone Ayub kama:
2 “Mai neman sa wa wani laifi zai iya ja da Maɗaukaki? Bari mai tuhumar Allah yă amsa masa.”
“Bende nitiere ngʼat mapiem gi Jehova Nyasaye Maratego manyalo kwere? Mad koro ngʼat mamino wach gi Nyasaye oduokeane!”
3 Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
Eka Ayub nodwoko Jehova Nyasaye kama:
4 “Ai, ni ba a bakin kome nake ba ne, ta yaya zan iya amsa maka? Na rufe bakina da hannuna.
“Yaye Jehova Nyasaye, ok aromo dwokora kodi omiyo mano ema omiyo alingʼ.
5 Na yi magana sau ɗaya amma ba ni da amsa, sau biyu, amma ba zan ƙara cewa kome ba.”
Asewuoyo moromo, to ok ayudo dwoko omiyo koro ok abi wuoyo kendo.”
6 Sa’an nan Ubangiji ya yi wa Ayuba magana ta cikin guguwa,
Eka Jehova Nyasaye nodwoko Ayub gi ei yamo maduongʼ. Nowacho kama:
7 “Ka tashi tsaye ka tsaya da ƙarfi kamar namiji; zan yi maka tambaya kuma za ka amsa mini.
“Chungʼ ane ka dichwo; mondo idwoka weche, ma adwaro penjigi.
8 “Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?
“Angʼo momiyo iketho adiera mara? Angʼo momiyo iketo rach kuoma mondo in inenri ka ngʼama ber?
9 Ko hannunka irin na Allah ne, kuma ko muryarka za tă iya tsawa kamar ta Allah?
Bende in gi teko machalo gi mar Nyasaye koso dwondi bende nyalo mor kaka mare?
10 Sai ka yi wa kanka ado da ɗaukaka da girma, ka yafa daraja da muƙami.
Ka kamano, to kare bidhriane, kirwakori gi duongʼ, luor kod ber.
11 Ka saki fushinka, ka dubi dukan wani mai girman kai ka wulaƙanta shi.
Bangʼ mano rang jogo ma sungore, kendo iol mirimbi mager kuomgi mondo omi gibolre.
12 Ka dubi duk wani mai girman kai ka ƙasƙantar da shi, ka tattake mugaye a inda ka tsaya.
Ee, rang joma sungore duto kendo, ikumgi kama gichungoeno mondo omi gibolre.
13 Ka bizne su duka tare ka rufe fuskokinsu a cikin kabari.
Ikgi duto e lowo; mondo ji kik negi kendo.
14 Sa’an nan ni kaina zan shaida maka cewa hannun damanka zai iya cetonka.
Kinyalo timo kamano to an owuon ema anakuong paki ni tekri iwuon ema omiyo iloyo.
15 “Dubi dorina, wadda na halicce ku tare kuma ciyawa take ci kamar sa.
“Parane rawo, mane achweyo kaka ne achweyi kendo machamo lum kaka rwadh pur chamo.
16 Ga shi ƙarfinta yana a ƙugunta ikonta yana cikin tsokar cikinta.
Parie teko mangʼeny ma en-go, kendo parie teko maduongʼ manie leche mag dende!
17 Wutsiyarta tana da ƙarfi kamar itacen al’ul; jijiyoyin cinyoyinta suna haɗe a wuri ɗaya.
Iwe yamo tero ka yiend sida; kendo leche manie bembene omoko kuome maber.
18 Ƙasusuwanta bututun tagulla ne, haƙarƙarinta kamar sandunan ƙarfe.
Chokene otegno ka mula, kendo tiendene otegno ka chuma.
19 Tana ta farko cikin ayyukan Allah, Mahaliccinta kaɗai yake iya tunkarar ta da takobi.
Ikwane kaka chwech maberie moloyo mar Nyasaye e kind le duto, kendo en mana Jachwechne kende ema nyalo chome gi ligangla.
20 Tuddai su suke tanada mata abinci a inda duk namun jeji suke wasa.
Ochamo lumbe motwi ewi got, kuonde ma le mager ema kwayoe.
21 Tana kwanciya a ƙarƙashin inuwar itacen lotus ta ɓuya cikin kyauro da fadama.
Onindo piny ei saka kendo opondo e dier odundu motwi e thidhna.
22 Inuwa ta rufe ta da ƙaddaji, itatuwan wardi na rafi, sun kewaye ta.
Saka oime gi tipone; kendo omburi motwi e tie aora olwore.
23 Sa’ad da kogi ya cika yana hauka, ba tă damu ba; ba abin da zai same ta ko da a gaban bakinta Urdun yake wucewa.
Kata ka aora opongʼ moo oko, to ok bwoge; chunye ngʼich angʼicha kata ka aora Jordan opongʼ kendo mwomore marach.
24 Ko akwai wanda zai iya kama ta ba ta kallo, ko kuma a kama ta da tarko a huda hancinta?
En ngʼa manyalo dino wangʼe mi make, kata madi duode mi tuch ume?

< Ayuba 40 >