< Ayuba 40 >

1 Ubangiji ya ce wa Ayuba,
Te phoeiah BOEIPA loh Job te a voek tih,
2 “Mai neman sa wa wani laifi zai iya ja da Maɗaukaki? Bari mai tuhumar Allah yă amsa masa.”
Tlungthang te a ho a? Cawtkung aka tluung te Pathen loh doo nawn saeh,” a ti nah.
3 Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
Te vaengah Job loh BOEIPA te a doo tih,
4 “Ai, ni ba a bakin kome nake ba ne, ta yaya zan iya amsa maka? Na rufe bakina da hannuna.
“Kai n'kosinah coeng he. Namah te metlam kan thuung eh? Ka kut he ka ka dongla ka puei mai coeng.
5 Na yi magana sau ɗaya amma ba ni da amsa, sau biyu, amma ba zan ƙara cewa kome ba.”
Vai ka thui vaengah ka doo voel pawt dongah pabae nen khaw ka koei mahpawh,” a ti nah.
6 Sa’an nan Ubangiji ya yi wa Ayuba magana ta cikin guguwa,
Te phoeiah BOEIPA loh Job te hlipuei khui lamloh a voek tih,
7 “Ka tashi tsaye ka tsaya da ƙarfi kamar namiji; zan yi maka tambaya kuma za ka amsa mini.
Hlang bangla na pumpu te yen laeh. Nang kan dawt vaengah kai m'ming sak.
8 “Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?
Ka laitloeknah he na phae tang aya? Na tang hamla kai nan boe sak aya?
9 Ko hannunka irin na Allah ne, kuma ko muryarka za tă iya tsawa kamar ta Allah?
Nang te Pathen bangla na ban om tih ol neh rhaek bangla na hum a?
10 Sai ka yi wa kanka ado da ɗaukaka da girma, ka yafa daraja da muƙami.
Hoemdamnah neh na oeknah te oi laeh lamtah mueithennah neh rhuepomnah te bai laeh.
11 Ka saki fushinka, ka dubi dukan wani mai girman kai ka wulaƙanta shi.
Na thinpom thintoek te sah laeh. Thinthah boeih te so lamtah anih te kunyun sak laeh.
12 Ka dubi duk wani mai girman kai ka ƙasƙantar da shi, ka tattake mugaye a inda ka tsaya.
Thinthah boeih te so lah. Anih te kunyun sak lamtah halang rhoek khaw a hmui la daep laeh.
13 Ka bizne su duka tare ka rufe fuskokinsu a cikin kabari.
Amih te laipi khuila det lamtah a thuh khuiah khaw a maelhmai te rhenten poi pah.
14 Sa’an nan ni kaina zan shaida maka cewa hannun damanka zai iya cetonka.
Te vaengah na bantang kut loh nang te n'khang thai tila kai loh nang kang uem van ni.
15 “Dubi dorina, wadda na halicce ku tare kuma ciyawa take ci kamar sa.
Behemoth te namah neh kan saii tih saelhung bangla sulrham ka cah coeng ke.
16 Ga shi ƙarfinta yana a ƙugunta ikonta yana cikin tsokar cikinta.
A thadueng te a cinghen ah, a thahuem te a bungko kah thanal dongah om coeng ke.
17 Wutsiyarta tana da ƙarfi kamar itacen al’ul; jijiyoyin cinyoyinta suna haɗe a wuri ɗaya.
A mai te lamphai thing bangla a hloih tih a phaiboeng, a phaiboeng te a tharhui loh a cut pah.
18 Ƙasusuwanta bututun tagulla ne, haƙarƙarinta kamar sandunan ƙarfe.
A rhuh te rhohum tuicawn bangla, a songrhuh khaw thi boeng bangla om.
19 Tana ta farko cikin ayyukan Allah, Mahaliccinta kaɗai yake iya tunkarar ta da takobi.
Anih tah Pathen kah longpuei a tongnah om tih, anih aka saii long ni a cunghang a tawn thai.
20 Tuddai su suke tanada mata abinci a inda duk namun jeji suke wasa.
Tlang kah cakkoi te anih taengla a phueih uh tih kohong mulhing boeih te pahoi luem uh.
21 Tana kwanciya a ƙarƙashin inuwar itacen lotus ta ɓuya cikin kyauro da fadama.
Yinhnuk ah hlip hmuila capu neh nongtui dongah yalh.
22 Inuwa ta rufe ta da ƙaddaji, itatuwan wardi na rafi, sun kewaye ta.
Anih te hlip kah a hlipkhup loh a dah tih anih te soklong tuirhi loh a vael.
23 Sa’ad da kogi ya cika yana hauka, ba tă damu ba; ba abin da zai same ta ko da a gaban bakinta Urdun yake wucewa.
Tuiva loh a kawt akhaw a tamto moenih. Jordan loh a ka a hoh pa akhaw a omtoem.
24 Ko akwai wanda zai iya kama ta ba ta kallo, ko kuma a kama ta da tarko a huda hancinta?
Anih te a mik neh a loh tih hlaeh neh a hnarhong a toeh a?

< Ayuba 40 >