< Ayuba 4 >

1 Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Respondió Elifaz el temanita y dijo:
2 “In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
Si alguien tratará de hablarte una palabra, ¿será molestia para ti? pero ¿quién es capaz de evitar decir lo que está en su mente?
3 Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
En verdad, has ayudado a los demás y has fortalecido las manos débiles;
4 Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
El que estaba cerca de caer ha sido animado por tus palabras, y has dado fuerza al que está por caer.
5 Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
Pero ahora ha venido sobre ti y es un cansancio para ti; Te conmueve y tu mente está turbada.
6 Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
¿No es tu temor de Dios tu apoyo y tu forma de vida recta tu esperanza?
7 “Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
¿Alguna vez has visto la destrucción llegar a un hombre recto? ¿O cuándo fueron destruidos los temerosos de Dios?
8 Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
Lo que he visto es que aquellos que han sembrado los problemas, y el mal plantado, obtienen lo mismo para sí mismos.
9 A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
Por el aliento de Dios la destrucción los toma, y por el viento de su ira son destruidos.
10 Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
Aunque el ruido del león y el sonido de su voz pueden ser ruidosos, los dientes de los leones jóvenes son quebrantados.
11 Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
El viejo león llega a su fin por necesidad de comida, y los cachorros de la leona van deambulando en todas direcciones.
12 “Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
Una palabra me fue dada en secreto, y el sonido de ella llegó a mis oídos,
13 Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
Tuve una pesadilla cuando el sueño profundo llega a los hombres,
14 Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
El temor se apoderó de mí, y mis huesos estaban llenos de problemas;
15 Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
Y una respiración se movía sobre mi cara; el cabello de mi carne se endureció.
16 Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
Algo estaba presente ante mí, pero no pude verlo claramente; había una forma ante mis ojos: una voz tranquila llegó a mis oídos, diciendo:
17 ‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
¿Puede el hombre ser recto ante Dios? ¿O un hombre sea limpio ante su Hacedor?
18 In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
En verdad, no pone fe en sus siervos celestiales, y ve error en sus ángeles;
19 to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
¡Cuánto más los que viven en casas de barro, cuyas bases están en el polvo! Serán destruidos por la polilla;
20 Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
Entre la mañana y la tarde están completamente destruidos; Llegan a su fin para siempre, y nadie toma nota.
21 Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’
Si se les tira la cuerda de la tienda, ¿acaso no llegan a su fin y sin sabiduría?

< Ayuba 4 >