< Ayuba 4 >

1 Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Тада одговори Елифас Теманац и рече:
2 “In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
Ако ти проговоримо, да ти неће бити досадно? Али ко би се могао уздржати да не говори?
3 Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
Гле, учио си многе, и руке изнемогле крепио си;
4 Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
Речи су твоје подизале оног који падаше, и утврђивао си колена која клецаху.
5 Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
А сада кад дође на тебе, клонуо си; кад се тебе дотаче, смео си се.
6 Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
Није ли побожност твоја била уздање твоје? И доброта путева твојих надање твоје?
7 “Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
Опомени се, ко је прав погинуо, и где су праведни истребљени?
8 Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
Како сам ја видео, који ору муку и сеју невољу, то и жању.
9 A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
Од дихања Божијег гину, и од даха ноздрва Његових нестаје их.
10 Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
Рика лаву, и глас љутом лаву и зуби лавићима сатиру се.
11 Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
Лав гине немајући лова, и лавићи расипају се.
12 “Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
Још дође тајно до мене реч, и ухо моје дочу је мало.
13 Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
У мислима о ноћним утварама, кад тврд сан пада на људе,
14 Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
Страх подузе ме и дрхат, од ког устрепташе све кости моје,
15 Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
И дух прође испред мене, и длаке на телу мом накострешише се.
16 Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
Стаде, али му не познах лица; прилика беше пред очима мојим, и ћутећи чух глас:
17 ‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
Еда ли је човек праведнији од Бога? Еда ли је човек чистији од Творца свог?
18 In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
Гле, слугама својим не верује, и у анђела својих налази недостатака;
19 to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
А камоли у оних који стоје у кућама земљаним, којима је темељ на праху и сатиру се брже него мољац.
20 Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
Од јутра до вечера сатру се, и нестане их навек да нико и не опази.
21 Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’
Слава њихова не пролази ли с њима? Умиру, али не у мудрости.

< Ayuba 4 >