< Ayuba 4 >

1 Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Lalu berbicaralah Elifas, katanya: "Ayub, kesalkah engkau bila aku bicara? Tak sanggup aku berdiam diri lebih lama.
2 “In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
3 Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
Banyak orang telah kauberi pelajaran, dan mereka yang lemah telah kaukuatkan.
4 Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
Kata-katamu yang memberi semangat, membangunkan orang yang tersandung, lemas dan penat.
5 Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
Tetapi kini engkau sendiri ditimpa duka; kau terkejut, dan menjadi putus asa.
6 Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
Bukankah engkau setia kepada Allah; bukankah hidupmu tiada cela? Jika begitu, sepantasnyalah engkau yakin dan tak putus asa.
7 “Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
Pikirlah, pernahkah orang yang tak bersalah ditimpa celaka dan musibah?
8 Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
Aku tahu dari pengamatan bahwa orang yang membajak ladang kejahatan, dan menabur benih bencana bagai biji tanaman, akan menuai celaka dan kesusahan!
9 A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
Bagai badai, begitulah murka Allah membinasakan mereka hingga punah!
10 Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
Orang jahat mengaum dan meraung, bagaikan singa mereka menggerung. Tetapi Allah membungkam mereka serta mematahkan gigi-giginya.
11 Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
Mereka mati seperti singa kekurangan makanan, sehingga anak-anaknya bercerai-berai tak keruan.
12 “Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
Pernah suatu wahyu sampai kepadaku, bagaikan bisikan halus dalam telingaku.
13 Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
Tidurku terganggu dan terusik olehnya, seperti mendapat mimpi yang buruk di malam buta.
14 Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
Aku pun terkejut dan menggigil gentar; seluruh tubuhku bergundang, gemetar.
15 Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
Angin sepoi menyentuh wajahku, maka tegaklah bulu romaku.
16 Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
Suatu sosok berdiri di hadapanku; kutatap, tetapi ia asing bagiku. Lalu kudengar bunyi suara memecah heningnya suasana,
17 ‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
'Mungkinkah manusia tanpa salah di hadapan Allah? Mungkinkah ia tidak bercela di mata Penciptanya?
18 In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
Bahkan hamba-hamba Allah di surga, tak dapat dipercayai oleh-Nya. Bahkan pada malaikat-malaikat-Nya didapati-Nya kesalahan dan cela.
19 to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
Apalagi makhluk dari tanah liat makhluk debu yang dapat dipencet seperti ngengat!
20 Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
Makhluk itu hidup di waktu pagi, lalu mati terlantar di senja hari, dan untuk selamanya ia tak diingat lagi.
21 Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’
Maka hilanglah segala yang dimiliki; ia pun mati tanpa beroleh akal budi.'

< Ayuba 4 >