< Ayuba 4 >

1 Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
Saa tog Temaniten Elifaz til Orde og sagde:
2 “In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
Ærgrer det dig, om man taler til dig? Men hvem kan her være tavs?
3 Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
Du har selv talt mange til Rette og styrket de slappe Hænder,
4 Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
dine Ord holdt den segnende oppe, vaklende Knæ gav du Kraft —
5 Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
Men nu det gælder dig selv, saa taber du Modet, nu det rammer dig selv, er du slaget af Skræk!
6 Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
Er ikke din Gudsfrygt din Tillid, din fromme Færd dit Haab?
7 “Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
Tænk efter! Hvem gik uskyldig til Grunde, hvor gik retsindige under?
8 Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
Men det har jeg set: Hvo Uret pløjer og saar Fortræd, de høster det selv.
9 A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
For Guds Aand gaar de til Grunde, for hans Vredes Pust gaar de til.
10 Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
Løvens Brøl og Vilddyrets Glam Ungløvernes Tænder slaas ud;
11 Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
Løven omkommer af Mangel paa Rov, og Løveungerne spredes.
12 “Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
Der sneg sig til mig et Ord mit Øre opfanged dets Hvisken
13 Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
i Nattesynernes Tanker, da Dvale sank over Mennesker;
14 Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
Angst og Skælven kom over mig, alle mine Ledemod skjalv;
15 Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
et Pust strøg over mit Ansigt, Haarene rejste sig paa min Krop.
16 Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
Saa stod det stille! Jeg sansed ikke, hvordan det saa ud; en Skikkelse stod for mit Øje, jeg hørte en hviskende Stemme:
17 ‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
»Har et Menneske Ret for Gud, mon en Mand er ren for sin Skaber?
18 In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
End ikke sine Tjenere tror han, hos sine Engle finder han Fejl,
19 to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
endsige hos dem, der bor i en Hytte af Ler og har deres Grundvold i Støvet!
20 Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
De knuses ligesom Møl, imellem Morgen og Aften, de sønderslaas uden at ænses, for evigt gaar de til Grunde.
21 Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’
Rives ej deres Teltreb ud? De dør, men ikke i Visdom.

< Ayuba 4 >