< Ayuba 39 >

1 “Ka san lokacin da awakin kan dutse suke haihuwa? Ko ka taɓa lura da yadda batsiya take haihuwa?
“Você sabe a época em que as cabras da montanha dão à luz? Você assiste quando a corça tem um bode expiatório?
2 Kana ƙirga watanni nawa suke yi kafin su haihu? Ka san lokacin da suke haihuwa?
Você pode contar os meses que eles cumprem? Ou você sabe a época em que eles dão à luz?
3 Suna kwanciya su haifi’ya’yansu; naƙudarsu ta ƙare bayan sun haihu.
They fazer uma vénia a si mesmos. Eles suportam suas crias. Eles acabam com suas dores de parto.
4 ’Ya’yansu suna girma kuma suna girma cikin ƙarfi a jeji; sukan tafi ba su dawowa.
Seus jovens se tornam fortes. Eles crescem em campo aberto. Eles saem, e não voltam mais.
5 “Wane ne yake sakin jakin dawa yă bar shi? Wane ne yake kunce igiyoyinsu?
“Quem libertou o burro selvagem? Ou quem afrouxou os laços do burro veloz,
6 Na sa jeji yă zama gidansa ƙasar gishiri kuma ta zama wurin zamansa.
cuja casa eu fiz o deserto, e a terra salgada sua morada?
7 Yana dariyar hargitsin da yake faruwa a cikin gari; ba ya jin tsawar mai tuƙa shi.
Ele despreza o tumulto da cidade, nem ouve os gritos do motorista.
8 Yana kiwo a kan tuddai don abincinsa yana neman kowane ɗanyen abu mai ruwan ciyawa.
A cordilheira das montanhas é seu pasto. Ele procura cada coisa verde.
9 “Ko ɓauna zai yarda yă zauna a wurin sa wa dabbobi abinci? Zai tsaya a ɗakin dabbobinka da dare?
“Será que o boi selvagem ficará satisfeito em servi-lo? Ou ele vai ficar junto ao seu comedouro?
10 Ko za ka iya daure shi da igiya a kwarin kunya? Zai yi maka buɗar gonarka?
Você consegue segurar o boi selvagem no sulco com seu arnês? Ou será que ele vai até os vales depois de você?
11 Ko za ka dogara da shi don yawan ƙarfinsa? Za ka bar masa nauyin aikinka?
Will você confia nele, porque sua força é grande? Ou você vai deixar para ele seu trabalho?
12 Ko za ka amince da shi yă kawo maka hatsinka gida yă tattara shi a masussuka?
Você confiará nele, que ele trará sua semente para casa, e recolher o grão de sua eira?
13 “Fikafikan jimina suna bugawa cike da farin ciki amma ba za su gwada kansu da fikafikan da na shamuwa ba.
“As asas da onda da avestruz orgulhosamente, mas serão elas as penas e a plumagem do amor?
14 Tana sa ƙwai nata a ƙasa kuma ta bar su su yi ɗumi a cikin ƙasa,
Pois ela deixa seus ovos na terra, aquece-os na poeira,
15 ba tă damu ko za a taka su a fasa su, ko waɗansu manyan dabbobi za su tattake su.
e esquece que o pé pode esmagá-los, ou que o animal selvagem possa espezinhá-los.
16 Tana tsananta wa’ya’yanta kamar ba nata ba ba tă damu da wahalar da ta sha ba.
Ela lida duramente com seus jovens, como se eles não fossem dela. Embora seu trabalho seja em vão, ela está sem medo,
17 Gama Allah bai ba ta hikima ba ko kuma iya fahimta.
porque Deus a privou de sabedoria, nem transmitiu a sua compreensão.
18 Duk da haka sa’ad da ta buɗe fikafikanta ta shara da gudu tana yi wa doki da mai hawansa dariya.
Quando ela se levanta no alto, ela despreza o cavalo e seu cavaleiro.
19 “Ko kai ne kake ba doki ƙarfinsa kai kake rufe wuyansa da geza mai yawa?
“Você já deu o cavalo? Você já revestiu o pescoço dele com uma crina que treme?
20 Ko kai kake sa shi yă yi tsalle kamar fāra, ba ya jin tsoro sai dai a ji tsoronsa.
Have você o fez saltar como um gafanhoto? A glória de seu cheiro é impressionante.
21 Yana takawa da ƙarfi yana jin daɗin ƙarfinsa yana shiga filin yaƙi gabagadi.
Ele pata no vale e se regozija com sua força. Ele sai ao encontro dos homens armados.
22 Yana yi wa tsoro dariya ba ya jin tsoron kome; ba ya guje wa takobi.
Ele zomba do medo, e não se desespera, nem ele volta atrás com a espada.
23 Kwari a baka yana lilo a gabansa kibiya da māshi suna wuce kansa.
A aljava chocalha contra ele, a lança cintilante e o dardo de arremesso.
24 Yana kartar ƙasa da ƙarfi; ba ya iya tsayawa tsab sa’ad da ya ji busar ƙaho.
Ele come o chão com ferocidade e fúria, nem ele fica parado ao som da trombeta.
25 Da jin ƙarar ƙaho sai ya ce, ‘Yauwa!’ Ya ji ƙanshin yaƙi daga nesa, da ihun shugabannin yaƙi.
As muitas vezes, quando o trompete soa, 'Aha! Ele sente o cheiro da batalha ao longe, o trovão dos capitães, e os gritos.
26 “Ko ta wurin hikimarka ce shirwa take firiya take kuma baza fikafikanta zuwa kudu?
“É por sua sabedoria que o falcão sobe em flecha, e estica suas asas em direção ao sul?
27 Ko da umarninka ne shaho yake firiya ya kuma yi sheƙarsa a can sama?
É sob seu comando que a águia se monta, e faz seu ninho nas alturas?
28 Yana zama a kan dutse yă zauna a wurin da dare; cikin duwatsu ne wurin zamansa.
No penhasco, ele mora e faz sua casa, na ponta do penhasco e do baluarte.
29 Daga can yake neman abincinsa; idanunsa suna gani daga nesa.
A partir daí ele espia a presa. Seus olhos o vêem de longe.
30 ’Ya’yansa suna shan jini, inda akwai waɗanda aka kashe nan za a same shi.”
Seus jovens também sugam sangue. Onde estão os mortos, lá está ele”.

< Ayuba 39 >