< Ayuba 39 >
1 “Ka san lokacin da awakin kan dutse suke haihuwa? Ko ka taɓa lura da yadda batsiya take haihuwa?
U A ike anei oe i ka wa e hanau ai na kao hihiu o ka pali? Ua malama anei oe i ka hanau ana o na dia?
2 Kana ƙirga watanni nawa suke yi kafin su haihu? Ka san lokacin da suke haihuwa?
E hiki anei ia oe ke helu i na malama o ko lakou koko ana? A ua ike anei oe i ka wa e hanau ai lakou?
3 Suna kwanciya su haifi’ya’yansu; naƙudarsu ta ƙare bayan sun haihu.
Kulou iho no lakou, hanau mai i ka lakou mau keiki, I ka wa i pau ai ko lakou nahunahu ana.
4 ’Ya’yansu suna girma kuma suna girma cikin ƙarfi a jeji; sukan tafi ba su dawowa.
Ua ikaika ka lakou poe keiki, Nui ae la lakou, ma ka waonahele; Hele aku lakou aole e hoi hou mai io lakou la.
5 “Wane ne yake sakin jakin dawa yă bar shi? Wane ne yake kunce igiyoyinsu?
Owai la ka i hookuu wale aku i ka hoki hihiu? Owai hoi ka i kala ae i na mea paa o ka hoki hihiu?
6 Na sa jeji yă zama gidansa ƙasar gishiri kuma ta zama wurin zamansa.
O kona hale ka waonahele a'u i hana'i, A o kahi panoa kona noho ana.
7 Yana dariyar hargitsin da yake faruwa a cikin gari; ba ya jin tsawar mai tuƙa shi.
Akaaka no ia i ka haunaele o ke kulanakauhale, Aole ia e hoolohe i ka wawa o ke kahu holoholona.
8 Yana kiwo a kan tuddai don abincinsa yana neman kowane ɗanyen abu mai ruwan ciyawa.
O ka mea i loaa o na mauna, oia kana ai, A imi no ia i na mea uliuli a pau.
9 “Ko ɓauna zai yarda yă zauna a wurin sa wa dabbobi abinci? Zai tsaya a ɗakin dabbobinka da dare?
E ae mai anei ka reema e hookauwa nau, E noho no ia ma kou wahi hanai?
10 Ko za ka iya daure shi da igiya a kwarin kunya? Zai yi maka buɗar gonarka?
E hiki ia oe ke hoopaa i ka reema ma ke auwaha me kona kaula? E hana anei ia i na awawa me ka oopalau mahope ou?
11 Ko za ka dogara da shi don yawan ƙarfinsa? Za ka bar masa nauyin aikinka?
E hilinai anei oe ia ia no ka nui o kona ikaika? E waiho anei oe i kau hana ia ia?
12 Ko za ka amince da shi yă kawo maka hatsinka gida yă tattara shi a masussuka?
E manao anei oe ia ia i hoihoi mai ia i kau ai. A e hoiliili i kau hua palaoa?
13 “Fikafikan jimina suna bugawa cike da farin ciki amma ba za su gwada kansu da fikafikan da na shamuwa ba.
O ka eheu o ka iana ke hele wikiwiki; He eheu anei a he hulu kona e like me ko ka setoreka?
14 Tana sa ƙwai nata a ƙasa kuma ta bar su su yi ɗumi a cikin ƙasa,
No ka mea, waiho no ia i kona hua iloko o ka honua, A hoopumehana ia lakou ma ka lepo,
15 ba tă damu ko za a taka su a fasa su, ko waɗansu manyan dabbobi za su tattake su.
A hoopoina no ia e hoopepe auanei ka wawae ia lakou, A o ka holoholona hihiu o ke kula e hehi iho ia lakou.
16 Tana tsananta wa’ya’yanta kamar ba nata ba ba tă damu da wahalar da ta sha ba.
Ua hana paakiki aku ia i kana mau keiki, me he mea la aole nana; He make hewa kona luhi, a he makau ole nae.
17 Gama Allah bai ba ta hikima ba ko kuma iya fahimta.
Na ke Akua no ia i hoonele i ke akamai, Aole hoi ia i haawi ia ia i ka naauao.
18 Duk da haka sa’ad da ta buɗe fikafikanta ta shara da gudu tana yi wa doki da mai hawansa dariya.
Aka, i ka wa i hooholo ai oia ia ia iho, Ua akaaka no ia i ka lio a me kona mea hooholo.
19 “Ko kai ne kake ba doki ƙarfinsa kai kake rufe wuyansa da geza mai yawa?
Ua haawi anei oe i ka ikaika no ka lio? Ua hoaahu anei oe i kona a-i i ka hulu haalulu?
20 Ko kai kake sa shi yă yi tsalle kamar fāra, ba ya jin tsoro sai dai a ji tsoronsa.
E hiki anei ia oe ke hoolele ia ia e like me ka uhini? A kona hau nui ana, he mea weliweli ia.
21 Yana takawa da ƙarfi yana jin daɗin ƙarfinsa yana shiga filin yaƙi gabagadi.
Helu no oia ma ke awawa, a olioli ikaika: Hele aku e halawai me ka mea kaua.
22 Yana yi wa tsoro dariya ba ya jin tsoron kome; ba ya guje wa takobi.
Ua akaaka no ia i ka makau, aole haalulu; Aole ia e huli ae mai ka pahikaua aku.
23 Kwari a baka yana lilo a gabansa kibiya da māshi suna wuce kansa.
Nakeke ke aapua ia ia, O ka maka o ka ihe a me ka pahi.
24 Yana kartar ƙasa da ƙarfi; ba ya iya tsayawa tsab sa’ad da ya ji busar ƙaho.
Me ka hau ana a me ka huhu, ua ale no ia i ka aina: Aole ia e ku malie i ka wa e kani ai ka pu.
25 Da jin ƙarar ƙaho sai ya ce, ‘Yauwa!’ Ya ji ƙanshin yaƙi daga nesa, da ihun shugabannin yaƙi.
I waena o na pu kani, i iho la ia, Ha, ha! A honi aku la ia i ke kaua ma kahi loihi, I ka uwa ana o na luna, a me ka hooho kaua.
26 “Ko ta wurin hikimarka ce shirwa take firiya take kuma baza fikafikanta zuwa kudu?
Na kou naauao anei e lele aku ka nisu, Hohola aku no ia i kona mau eheu ma ke kukulu hema?
27 Ko da umarninka ne shaho yake firiya ya kuma yi sheƙarsa a can sama?
Na kau kauoha anei i lele ae iluna ka aeto, A e kau i kona punana ma kahi kiekie?
28 Yana zama a kan dutse yă zauna a wurin da dare; cikin duwatsu ne wurin zamansa.
Ma ka pali no ia i noho ai a hoomau ai, Maluna o kahi oioi o ka pohaku, a ma kahi paa.
29 Daga can yake neman abincinsa; idanunsa suna gani daga nesa.
Malaila mai no ia i imi ai i ka mea pio, A nana ae kona maka i kahi loihi.
30 ’Ya’yansa suna shan jini, inda akwai waɗanda aka kashe nan za a same shi.”
O kana poe keiki, inu lakou i ke koko; A ma kahi o na heana, malaila no oia.