< Ayuba 39 >

1 “Ka san lokacin da awakin kan dutse suke haihuwa? Ko ka taɓa lura da yadda batsiya take haihuwa?
Di da goumia esalebe goudi ilia lalelegesu eso dawa: sala: ? Di da sigua ‘dia’ gebo ilia mano lalelegei hou ba: bela: ?
2 Kana ƙirga watanni nawa suke yi kafin su haihu? Ka san lokacin da suke haihuwa?
Di da ilia eso habodayane galuiyale dawa: bela: Di da ilia lalelegemu eso ilegei dawa: sala: ?
3 Suna kwanciya su haifi’ya’yansu; naƙudarsu ta ƙare bayan sun haihu.
Ilia habogala mano lamusa: beguduli lobo gaguladabe, amo di dawa: bela: ?
4 ’Ya’yansu suna girma kuma suna girma cikin ƙarfi a jeji; sukan tafi ba su dawowa.
Ilia da iwiladafa amo ganodini gasa lale, alesa. Ilia da ga asili, hame buhagisa.
5 “Wane ne yake sakin jakin dawa yă bar shi? Wane ne yake kunce igiyoyinsu?
Sigua dougi halegale masa: ne, nowa ilia logo doasibala: ?
6 Na sa jeji yă zama gidansa ƙasar gishiri kuma ta zama wurin zamansa.
Na da ili amogai esaloma: ne, hafoga: i soge ilima i. Ilia da hafoga: i deme (sali) dialebe umiga esaloma: ne, Na logo doasi.
7 Yana dariyar hargitsin da yake faruwa a cikin gari; ba ya jin tsawar mai tuƙa shi.
Ilia sia: gulubagebe moilai bai bagade gadenene hame esala. Amola dunu ilia da ili fofole amola ilia hawa: hamoma: ne sia: mu hamedei ba: sa.
8 Yana kiwo a kan tuddai don abincinsa yana neman kowane ɗanyen abu mai ruwan ciyawa.
Ilia goumia mola: iya: i ha: i manu hogosa.
9 “Ko ɓauna zai yarda yă zauna a wurin sa wa dabbobi abinci? Zai tsaya a ɗakin dabbobinka da dare?
Sigua bulamagau gawali da digili hawa: hamonesima: bela: ? E da dia bulamagau diasuga gasi afae esaloma: bela: ?
10 Ko za ka iya daure shi da igiya a kwarin kunya? Zai yi maka buɗar gonarka?
Di da sigua bulamagau gawali afaema efe gomenesili, osobo gidinama: ne sia: mu dawa: bela: ? Di da e gomenesili, osobo gisuga gima: ne sia: mu dawa: bela: ?
11 Ko za ka dogara da shi don yawan ƙarfinsa? Za ka bar masa nauyin aikinka?
Di da ea gasa bagade amoga e da dia hawa: hamosu fawane hamoma: ne dafawaneyale dawa: bela: ?
12 Ko za ka amince da shi yă kawo maka hatsinka gida yă tattara shi a masussuka?
E da dia bugi gamisu dima gaguli misa: bela: ? E da gagoma dia dabasu faia dialebe, amo gagadole lidima: bela: ?
13 “Fikafikan jimina suna bugawa cike da farin ciki amma ba za su gwada kansu da fikafikan da na shamuwa ba.
‘Osadaligi’ (wida agoai) ea ougia da hedolodafa dada ahoa. Be ‘osadaligi’ afae da ‘sidoge’ ea hagili ahoabe defele hame dawa:
14 Tana sa ƙwai nata a ƙasa kuma ta bar su su yi ɗumi a cikin ƙasa,
‘Osadaligi’ da ea oso da osobo da: iya dogoloma: ne legesa.
15 ba tă damu ko za a taka su a fasa su, ko waɗansu manyan dabbobi za su tattake su.
Be e da asigi dawa: su hame dawa: beba: le, amo oso da emoga hasalasimu o sigua ohe amoga goudanisimu, amo e da hame dawa:
16 Tana tsananta wa’ya’yanta kamar ba nata ba ba tă damu da wahalar da ta sha ba.
E da amo oso da ea: hameyale defele, e da hamosa. E da ea oso udigili legebayale dawa: beba: le, hame da: i diosa.
17 Gama Allah bai ba ta hikima ba ko kuma iya fahimta.
Be Ni fawane da e gagaoulisi, amola ema bagade dawa: su hame i.
18 Duk da haka sa’ad da ta buɗe fikafikanta ta shara da gudu tana yi wa doki da mai hawansa dariya.
Be e da muni hehenane ahoasea, e da hosi amola hosi fila heda: i dunu amoba: le ousa.
19 “Ko kai ne kake ba doki ƙarfinsa kai kake rufe wuyansa da geza mai yawa?
Yoube! Di fawane da hosi ilima gasa ibala: ? Di fawane da ilima ilia mugi hinabo sedade ibala: ?
20 Ko kai kake sa shi yă yi tsalle kamar fāra, ba ya jin tsoro sai dai a ji tsoronsa.
Di da ili danuba: defele soagagala: ma: ne ilima ibala: ? Amola ili dunu beda: ma: ne hagogala: ma: ne hamobela: ?
21 Yana takawa da ƙarfi yana jin daɗin ƙarfinsa yana shiga filin yaƙi gabagadi.
Hosi da nimiwane osobo fagoa gudu gigila: sa. Ilia da ilia gasa huluane defele, gegemusa: hehenasa.
22 Yana yi wa tsoro dariya ba ya jin tsoron kome; ba ya guje wa takobi.
Ilia da beda: su hamedafa dawa: Amola gegesu gobihei afae da ili sinidigima: ne hamomu hame dawa:
23 Kwari a baka yana lilo a gabansa kibiya da māshi suna wuce kansa.
Ilima fila heda: i dunu ilia gegesu liligi da ginina: ginina: sa, amola esoga baba gaga: la: sa.
24 Yana kartar ƙasa da ƙarfi; ba ya iya tsayawa tsab sa’ad da ya ji busar ƙaho.
Fofogadigili yaguguli, ilia misosogane hehenasa. Gegesu dalabede da wesea, ilia da nimi agoane fofoga: sa.
25 Da jin ƙarar ƙaho sai ya ce, ‘Yauwa!’ Ya ji ƙanshin yaƙi daga nesa, da ihun shugabannin yaƙi.
Dalabede da afae wele gasea, hosi da hagogala: sa. Ilia da gegesua hame gadeneawane, nimi gaha naba. Ilia dadi gagui ouligisu dunu ilia hamoma: ne wele sia: su naba.
26 “Ko ta wurin hikimarka ce shirwa take firiya take kuma baza fikafikanta zuwa kudu?
Buhiba da ea ougia ga (south) amodili da: legasea, di da hagili ahoabe amo ema olelebela: ?
27 Ko da umarninka ne shaho yake firiya ya kuma yi sheƙarsa a can sama?
Sia sio da goumi gadodafa amo da: iya bibimusa: dawa: sea, e da hidadea dia hamoma: ne sia: nabimusa: ouesaloma: bela: ?
28 Yana zama a kan dutse yă zauna a wurin da dare; cikin duwatsu ne wurin zamansa.
E da igi gadodafa da: iya bibisa. Amola goumi agesone fisiagagadoi, da ea gagili sali diasu agoai gala.
29 Daga can yake neman abincinsa; idanunsa suna gani daga nesa.
Amogainini, e da ga amola gadenene huluane liligi medoma: ne amola moma: ne hogosa.
30 ’Ya’yansa suna shan jini, inda akwai waɗanda aka kashe nan za a same shi.”
Sia sio ilia da bogoi da: i manusa: beba: le sisiga: sa. Waha debe sia da maga: me nososa.

< Ayuba 39 >