< Ayuba 38 >

1 Sa’an nan Ubangiji ya amsa wa Ayuba. Ya ce,
RAB kasırganın içinden Eyüp'ü şöyle yanıtladı:
2 “Wane ne wannan da yake ɓata mini shawarata da surutan wofi?
“Bilgisizce sözlerle Tasarımı karartan bu adam kim?
3 Ka sha ɗamara kamar namiji; zan yi maka tambaya, za ka kuwa amsa mini.
Şimdi erkek gibi kuşağını beline vur da, Ben sorayım, sen anlat.
4 “Kana ina lokacin da na aza harsashen duniya? Gaya mini, in ka sani.
“Ben dünyanın temelini atarken sen neredeydin? Anlıyorsan söyle.
5 Wane ne ya zāna girmanta? Ba shakka ka sani! Wane ne ya ja layin aunawa a kanta?
Kim saptadı onun ölçülerini? Kuşkusuz biliyorsun! Kim çekti ipi üzerine?
6 A kan me aka kafa tushenta, ko kuma wa ya sa dutsen kan kusurwarta,
Neyin üstüne yapıldı temelleri? Kim koydu köşe taşını,
7 yayinda taurarin safe suke waƙa tare dukan mala’iku kuma suka yi sowa don farin ciki.
Sabah yıldızları birlikte şarkı söylerken, İlahi varlıklar sevinçle çığrışırken?
8 “Wane ne ya rufe teku a bayan ƙofofi, lokacin da ya burtsatso daga cikin ciki.
“Denizin ardından kapıları kim kapadı, Ana rahminden fışkırdığı zaman;
9 Lokacin da na yi wa gizagizai riga na kuma naɗe su a cikin duhu sosai,
Ona bulutları giysi, Koyu karanlığı kundak yaptığım,
10 sa’ad da na yi masa iyaka na sa masa ƙofofi da wurin kullewa.
Sınırını koyduğum, Kapılarıyla sürgülerini yerleştirdiğim,
11 Sa’ad da na ce ga iyakar inda za ka kai, ga inda raƙuman ruwanka za su tsaya?
‘Buraya kadar gelip öteye geçmeyeceksin, Gururlu dalgaların şurada duracak’ dediğim zaman?
12 “Ko ka taɓa ba safiya umarni ko kuma ka sa asuba ta fito,
“Sen ömründe sabaha buyruk verdin mi, Şafağa yerini gösterdin mi;
13 don ta kama gefen duniya ta kakkaɓe mugaye daga cikinta?
Yeryüzünün uçlarını tutsun, Oradaki kötüler silkilip atılsın diye?
14 Ƙasa ta sāke siffa kamar laka da aka yi wa hatimi; ta fito a fili kamar riga.
Mühür basılan balçık gibi biçim değiştirir yeryüzü, Giysi kıvrımları gibi göze çarpar.
15 An hana mugaye haskensu, hannun da suka ɗaga an karya shi.
Kötülerin ışıkları alınır, Kalkan kolları kırılır.
16 “Ko ka taɓa tafiya zuwa maɓulɓulan teku, ko kuma ka taɓa zuwa cikin zurfin lungun teku?
“Denizin kaynaklarına vardın mı, Gezdin mi enginin diplerinde?
17 Ko an taɓa nuna maka ƙofar mutuwa? Ko ka taɓa ganin ƙofar inuwar duhun mutuwa?
Ölüm kapıları sana gösterildi mi? Gördün mü ölüm gölgesinin kapılarını?
18 Ko ka gane fāɗin duniya? Gaya mini, in ka san wannan duka.
Dünyanın genişliğini kavradın mı? Anlat bana, bütün bunları biliyorsan.
19 “Ina ne hanyar zuwa gidan haske? Kuma a ina duhu yake zama?
“Işığın bulunduğu yerin yolu nerede? Ya karanlık, onun yeri neresi?
20 Ko za ka iya kai su wurarensu? Ka san hanyar zuwa wurin da suke zama?
Onları yerlerine götürebilir misin? Evlerinin yolunu biliyor musun?
21 Ba shakka ka sani, gama an riga an haife ka a lokacin! Ka yi shekaru da yawa kana rayuwa.
Bilmediğin şey yok zaten, Çünkü onlarla aynı zamanda doğmuştun! O kadar yaşlısın!
22 “Ka taɓa shiga rumbunan dusar ƙanƙara ko ka taɓa ganin rumbunan ƙanƙara
“Karın ambarlarına girdin mi, Dolunun ambarlarını gördün mü?
23 waɗanda nake ajiya domin lokacin wahala, domin kwanakin yaƙi da faɗa?
Ben onları sıkıntılı günler için, Kavga ve savaş günleri için saklıyorum.
24 Ina ne hanyar zuwa wurin da ake samun walƙiya, ko kuma inda daga nan ne ake watsa iskar gabas zuwa ko’ina cikin duniya?
Nerede ışığın dağıtıldığı, Doğu rüzgarının yeryüzüne saçıldığı yere giden yol?
25 Wane ne ya yanka hanyar wucewar ruwa, da kuma hanyar walƙiyar tsawa
Kim sellere kanal, Yıldırımlara yol açtı;
26 don ba da ruwa a ƙasar da ba kowa a wurin jeji inda ba mai zama ciki
Kimsenin yaşamadığı toprakları, İnsanın bulunmadığı çölü sulasın diye;
27 don a ƙosar da wurin da ya bushe a sa ciyawa ta tsiro a can?
Kurak ve ıssız yeri doyursun, Ot bitirsin diye?
28 Ruwan sama yana da mahaifi? Wa ya zama mahaifin raɓa?
Yağmurun babası var mı? Çiy damlalarını kim yarattı?
29 Daga cikin wane ne aka haifi ƙanƙara? Wane ne ya haifi jaura daga sammai
Buz kimin rahminden çıktı? Göklerden düşen kırağıyı kim doğurdu,
30 lokacin da ruwa ya zama da ƙarfi kamar dutse, lokacin da saman ruwa ya daskare?
Sular taş gibi katılaşıp Enginin yüzü donunca?
31 “Za ka iya daure kyakkyawar kaza da’ya’yanta? Ko za ka iya kunce igiyoyin mafarauci da kare da zomo?
“Ülker yıldızlarını bağlayabilir misin? Oryon'un bağlarını çözebilir misin?
32 Za ka iya tattara taurari bisa ga lokacinsu ko kuma ka bi da beyar da’ya’yanta zuwa waje?
Mevsimlerinde çıkartabilir misin takımyıldızları? Büyük ve Küçük Ayı'ya yol gösterebilir misin?
33 Ka san dokokin sammai? Ko za ka iya faɗar dangantakar Allah da duniya?
Biliyor musun göklerin yasalarını? Tanrı'nın yönetimini yeryüzünde kurabilir misin?
34 “Za ka iya tsawata wa gizagizai ka kuma rufe kanka da ambaliyar ruwa?
“Başına bol yağmur yağsın diye Bulutlara sesini duyurabilir misin?
35 Kai ne kake aika walƙiya da tsawa zuwa inda suke zuwa? Ko suna zuwa wurinka su ce, ‘Ga mu nan mun zo?’
Varıp da, ‘Buradayız’ desinler diye, Şimşekleri gönderebilir misin?
36 Wane ne yake cika zuciya da hikima ko kuma yake ba zuciya ganewa?
Kim mısırturnasına bilgelik, Horoza anlayış verdi?
37 Wane ne yake da hikimar iya ƙirga gizagizai? Wane ne zai iya karkato bakunan tulunan sammai
Kimin bulutları sayacak bilgisi var? Kim göklerin tulumlarını boşaltabilir,
38 sa’ad da ƙura ta yi yawa ta daskare a wuri ɗaya?
Toprak sertleşip Parçaları birbirine yapışınca?
39 “Za ka iya farauto wa zakanya nama, ka kuma kawar wa zakoki yunwarsu.
“Dişi aslanlar için sen avlanabilir misin, Genç aslanların karnını doyurabilir misin,
40 Lokacin da suka kwanta cikin kogunansu, ko kuma lokacin da suke a wurin ɓuyansu?
İnlerine sindikleri, Çalılıkta pusuya yattıkları zaman?
41 Wane ne yake ba hankaka abinci lokacin da’ya’yansa suke kuka ga Allah, kuma suna yawo don rashin abinci?
Kuzguna yiyeceğini kim sağlıyor, Yavruları Tanrı'ya feryat edip Açlıktan kıvrandığı zaman?

< Ayuba 38 >