< Ayuba 38 >

1 Sa’an nan Ubangiji ya amsa wa Ayuba. Ya ce,
Тада одговори Господ Јову из вихора и рече:
2 “Wane ne wannan da yake ɓata mini shawarata da surutan wofi?
Ко је то што замрачује савет речима неразумно?
3 Ka sha ɗamara kamar namiji; zan yi maka tambaya, za ka kuwa amsa mini.
Опаши се сада као човек; ја ћу те питати, а ти ми казуј.
4 “Kana ina lokacin da na aza harsashen duniya? Gaya mini, in ka sani.
Где си ти био кад ја оснивах земљу? Кажи, ако си разуман.
5 Wane ne ya zāna girmanta? Ba shakka ka sani! Wane ne ya ja layin aunawa a kanta?
Ко јој је одредио мере? Знаш ли? Или ко је растегао уже преко ње?
6 A kan me aka kafa tushenta, ko kuma wa ya sa dutsen kan kusurwarta,
На чем су подножја њена углављена? Или ко јој је метнуо камен угаони?
7 yayinda taurarin safe suke waƙa tare dukan mala’iku kuma suka yi sowa don farin ciki.
Кад певаху заједно звезде јутарње и сви синови Божји кликоваху.
8 “Wane ne ya rufe teku a bayan ƙofofi, lokacin da ya burtsatso daga cikin ciki.
Или ко је затворио море вратима кад као из утробе изиђе?
9 Lokacin da na yi wa gizagizai riga na kuma naɗe su a cikin duhu sosai,
Кад га одех облаком и пових тамом;
10 sa’ad da na yi masa iyaka na sa masa ƙofofi da wurin kullewa.
Кад поставих за њ уредбу своју и метнух му преворнице и врата;
11 Sa’ad da na ce ga iyakar inda za ka kai, ga inda raƙuman ruwanka za su tsaya?
И рекох: Довде ћеш долазити, а даље нећеш, и ту ће се устављати поносити валови твоји.
12 “Ko ka taɓa ba safiya umarni ko kuma ka sa asuba ta fito,
Јеси ли свог века заповедио јутру, показао зори место њено,
13 don ta kama gefen duniya ta kakkaɓe mugaye daga cikinta?
Да се ухвати земљи за крајеве, и да се растерају с ње безбожници,
14 Ƙasa ta sāke siffa kamar laka da aka yi wa hatimi; ta fito a fili kamar riga.
Да се она промени као блато печатно, а они да стоје као хаљина,
15 An hana mugaye haskensu, hannun da suka ɗaga an karya shi.
Да се одузме безбожницима светлост њихова и рука подигнута да се сломи?
16 “Ko ka taɓa tafiya zuwa maɓulɓulan teku, ko kuma ka taɓa zuwa cikin zurfin lungun teku?
Јеси ли долазио до дубина морских? И по дну пропасти јеси ли ходио?
17 Ko an taɓa nuna maka ƙofar mutuwa? Ko ka taɓa ganin ƙofar inuwar duhun mutuwa?
Јесу ли ти се отворила врата смртна, и врата сена смртног јеси ли видео?
18 Ko ka gane fāɗin duniya? Gaya mini, in ka san wannan duka.
Јеси ли сагледао ширину земаљску? Кажи, ако знаш све то.
19 “Ina ne hanyar zuwa gidan haske? Kuma a ina duhu yake zama?
Који је пут к стану светлости? И где је место тами,
20 Ko za ka iya kai su wurarensu? Ka san hanyar zuwa wurin da suke zama?
Да би је узео и одвео до међе њене, и знао стазе к дому њеном?
21 Ba shakka ka sani, gama an riga an haife ka a lokacin! Ka yi shekaru da yawa kana rayuwa.
Знаш ти; јер си се онда родио, и број је дана твојих велик.
22 “Ka taɓa shiga rumbunan dusar ƙanƙara ko ka taɓa ganin rumbunan ƙanƙara
Јеси ли улазио у ризнице снежне? Или ризнице градне јеси ли видео,
23 waɗanda nake ajiya domin lokacin wahala, domin kwanakin yaƙi da faɗa?
Које чувам за време невоље, за дан боја и рата?
24 Ina ne hanyar zuwa wurin da ake samun walƙiya, ko kuma inda daga nan ne ake watsa iskar gabas zuwa ko’ina cikin duniya?
Којим се путем дели светлост и устока се разилази по земљи?
25 Wane ne ya yanka hanyar wucewar ruwa, da kuma hanyar walƙiyar tsawa
Ко је разделио јазове поводњу и пут светлици громовној?
26 don ba da ruwa a ƙasar da ba kowa a wurin jeji inda ba mai zama ciki
Да би ишао дажд на земљу где нема никога, и на пустињу где нема човека,
27 don a ƙosar da wurin da ya bushe a sa ciyawa ta tsiro a can?
Да напоји пуста и неродна места, и учини да расте трава зелена.
28 Ruwan sama yana da mahaifi? Wa ya zama mahaifin raɓa?
Има ли дажд оца? Или ко је родио капље росне?
29 Daga cikin wane ne aka haifi ƙanƙara? Wane ne ya haifi jaura daga sammai
Из чије је утробе изашао лед, и ко је родио слану небеску,
30 lokacin da ruwa ya zama da ƙarfi kamar dutse, lokacin da saman ruwa ya daskare?
Да се воде скривају и постају као камен и крајеви пропасти срастају?
31 “Za ka iya daure kyakkyawar kaza da’ya’yanta? Ko za ka iya kunce igiyoyin mafarauci da kare da zomo?
Можеш ли свезати милине влашићима? Или свезу штапима разрешити?
32 Za ka iya tattara taurari bisa ga lokacinsu ko kuma ka bi da beyar da’ya’yanta zuwa waje?
Можеш ли извести јужне звезде на време? Или кола са звездама њиховим хоћеш ли водити?
33 Ka san dokokin sammai? Ko za ka iya faɗar dangantakar Allah da duniya?
Знаш ли ред небески? Можеш ли ти уређивати владу његову на земљи?
34 “Za ka iya tsawata wa gizagizai ka kuma rufe kanka da ambaliyar ruwa?
Можеш ли дигнути глас свој до облака да би те мноштво воде покрило?
35 Kai ne kake aika walƙiya da tsawa zuwa inda suke zuwa? Ko suna zuwa wurinka su ce, ‘Ga mu nan mun zo?’
Можеш ли пустити муње да иду, и да ти кажу: Ево нас?
36 Wane ne yake cika zuciya da hikima ko kuma yake ba zuciya ganewa?
Ко је метнуо човеку у срце мудрост? Или ко је дао души разум?
37 Wane ne yake da hikimar iya ƙirga gizagizai? Wane ne zai iya karkato bakunan tulunan sammai
Ко ће избројати облаке мудрошћу, и мехове небеске ко ће излити,
38 sa’ad da ƙura ta yi yawa ta daskare a wuri ɗaya?
Да се расквашен прах згусне и груде се слепе?
39 “Za ka iya farauto wa zakanya nama, ka kuma kawar wa zakoki yunwarsu.
Ловиш ли ти лаву лов? И лавићима трбух пуниш,
40 Lokacin da suka kwanta cikin kogunansu, ko kuma lokacin da suke a wurin ɓuyansu?
Кад леже у пећинама и вребају у заклону свом?
41 Wane ne yake ba hankaka abinci lokacin da’ya’yansa suke kuka ga Allah, kuma suna yawo don rashin abinci?
Ко готови гаврану храну његову кад птићи његови вичу к Богу и лутају немајући шта јести?

< Ayuba 38 >