< Ayuba 36 >
Elihú je tudi nadaljeval in rekel:
2 “Ka ɗan ƙara haƙuri da ni kaɗan, zan kuma nuna maka cewa akwai sauran abubuwan da zan faɗa a madadin Allah.
»Dovoli mi malo in pokazal ti bom, da bom še govoril za Boga.
3 Daga nesa na sami sanina; zan nuna cewa Mahaliccina shi mai gaskiya ne.
Svoje spoznanje bom prinesel od daleč in pravičnost pripisal svojemu Stvarniku.
4 Abin da zan gaya maka ba ƙarya ba ne; mai cikakken sani yana tare da kai.
Kajti zares moje besede ne bodo napačne. On, ki je popoln v spoznanju, je s teboj.
5 “Allah mai iko ne, amma ba ya rena mutane; shi mai girma ne cikin manufarsa.
Glej, Bog je mogočen in ne prezira nikogar. Mogočen je v moči in modrosti.
6 Ba ya barin mugaye da rai sai dai yana ba waɗanda ake tsanantawa hakkinsu.
Ne varuje življenja zlobnih, temveč daje pravico ubogim.
7 Ba ya fasa duban masu adalci; yana sa su tare da sarakuna yana ɗaukaka su har abada.
Svojih oči ne umakne od pravičnih, temveč so oni s kralji na prestolu. Da, utrjuje jih na veke in so povišani.
8 Amma in mutane suna daure da sarƙoƙi, ƙunci kuma ya daure su,
In če bodo zvezani v okove in držani v vrveh stiske,
9 yana gaya musu abin da suka yi, cewa sun yi zunubi da girman kai.
tedaj jim kaže njihovo delo in njihove prestopke, ki so jih presegli.
10 Yana sa su saurari gyara yă kuma umarce su su tuba daga muguntarsu.
Tudi njihovo uho odpira k disciplini in zapoveduje, da se vrnejo od krivičnosti.
11 In sun yi biyayya suka bauta masa, za su yi rayuwa dukan kwanakinsu cikin wadata shekarunsu kuma cikin kwanciyar zuciya.
Če ga ubogajo in mu služijo, bodo svoje dni preživeli v uspevanju in svoja leta v užitkih.
12 Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
Toda če ne ubogajo, se bodo pogubili pod mečem in umrli bodo brez spoznanja.
13 “Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.
Toda hinavci v srcu kopičijo bes. Ne vpijejo, ko jih zvezuje.
14 Suna mutuwa tun suna matasa, cikin ƙazamar rayuwar karuwanci.
Umrejo v mladosti in njihovo življenje je med nečistimi.
15 Amma yana kuɓutar da masu wahala; yana magana da su cikin wahalarsu.
Revnega osvobaja v njegovi stiski in njihova ušesa odpira v zatiranju.
16 “Yana so yă rinjaye ka daga haƙoran ƙunci, zuwa wuri mai sauƙi inda ba matsi zuwa teburinka cike da abincin da kake so.
Celo tako bi te odstranil iz tesnega na prostran kraj, kjer ni omejenosti in to, kar naj bi bilo postavljeno na tvojo mizo, bi bilo polno tolšče.
17 Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.
Toda izpolnil si sodbo zlobnega. Sodba in pravica te bosta zgrabili.
18 Ka yi hankali kada wani yă ruɗe ka da arziki; kada ka bar toshiya ta sa ka juya.
Ker je bes, pazi, da te ne bi odvzel s svojim udarcem. Potem te velika odkupnina ne more osvoboditi.
19 Dukiyarka ko dukan yawan ƙoƙarinka sun isa su riƙe ka su hana ka shan ƙunci?
Bo cenil tvoja bogastva? Ne niti zlata niti vseh sil moči.
20 Kada ka yi marmari dare yă yi, don a fitar da mutane daga gidajensu.
Ne želi si noči, ko so ljudje iztrebljeni iz svojega kraja.
21 Ka kula kada ka juya ga mugunta, abin da ka fi so fiye da wahala.
Pazi, ne oziraj se na krivičnost, kajti to si izbral raje kakor stisko.
22 “An ɗaukaka Allah cikin ikonsa. Wane ne malami kamar sa?
Glej, Bog s svojo močjo povišuje. Kdo poučuje kakor on?
23 Wane ne ya nuna masa hanyar da zai bi, ko kuma wane ne ya ce masa, ‘Ba ka yi daidai ba?’
Kdo se mu je pridružil na njegovi poti? Ali kdo lahko reče: ›Počel si krivičnost?‹
24 Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.
Spomni se, da poveličuješ njegovo delo, ki ga ljudje gledajo.
25 Dukan’yan adam sun gani; mutane sun hanga daga nesa.
Vsak človek ga lahko vidi. Človek ga lahko gleda od daleč.
26 Allah mai girma ne, ya wuce ganewarmu! Yawan shekarunsa ba su bincikuwa.
Glej, Bog je velik in mi ga ne poznamo niti število njegovih let ne more biti preiskano.
27 “Yana sa ruwa yă zama tururi yă zubo daga sama.
Kajti kapljice vode dela majhne. Dež izliva glede na njegovo meglico,
28 Gizagizai suna zubo da raɓarsu kuma ruwan sama yana zubowa’yan adam a wadace.
katero oblaki kapljajo in obilno rosijo na človeka.
29 Wane ne zai iya gane yadda ya shimfiɗa gizagizai yadda yake tsawa daga wurin zamansa?
Mar prav tako lahko kdorkoli razume razširjanje oblakov ali zvok njegovega šotora?
30 Dubi yadda ya baza walƙiyarsa kewaye da shi, tana haskaka zurfin teku.
Glej, svojo svetlobo razširja nanje in pokriva dna morja.
31 Haka yake mulkin al’ummai yana kuma tanada abinci a wadace.
Kajti z njimi sodi ljudstvu, hrano daje v obilju.
32 Yana cika hannuwansa da walƙiya kuma yana ba ta umarni tă fāɗi a inda ya yi nufi.
Z oblaki pokriva svetlobo in ji zapoveduje, naj ne sveti z oblakom, ki prihaja vmes.
33 Tsawarsa tana nuna cewa babbar iska da ruwa suna zuwa; ko shanu sun san da zuwansa.
Njegov hrup govori o tem, tudi živina glede meglice.