< Ayuba 36 >
Још говори Елијуј и рече:
2 “Ka ɗan ƙara haƙuri da ni kaɗan, zan kuma nuna maka cewa akwai sauran abubuwan da zan faɗa a madadin Allah.
Потрпи ме мало, и показаћу ти, јер још има шта бих говорио за Бога.
3 Daga nesa na sami sanina; zan nuna cewa Mahaliccina shi mai gaskiya ne.
Почећу издалека беседу своју, и показаћу да је Творац мој праведан.
4 Abin da zan gaya maka ba ƙarya ba ne; mai cikakken sani yana tare da kai.
Доиста, неће бити лажне речи моје, код тебе је који право мисли.
5 “Allah mai iko ne, amma ba ya rena mutane; shi mai girma ne cikin manufarsa.
Гле, Бог је силан, али никога не одбацује, силан је снагом срчаном.
6 Ba ya barin mugaye da rai sai dai yana ba waɗanda ake tsanantawa hakkinsu.
Не да живети безбожнику, а невољницима чини правду.
7 Ba ya fasa duban masu adalci; yana sa su tare da sarakuna yana ɗaukaka su har abada.
Не одвраћа од праведника очију својих, него још с царевима на престо посађује их на век, те се узвишују.
8 Amma in mutane suna daure da sarƙoƙi, ƙunci kuma ya daure su,
Ако ли су оковани у пута и свезани ужима невољничким,
9 yana gaya musu abin da suka yi, cewa sun yi zunubi da girman kai.
Тада им напомиње дела њихова и безакоња њихова како су силна.
10 Yana sa su saurari gyara yă kuma umarce su su tuba daga muguntarsu.
И отвара Му ухо да би се поправили, и говори им да се врате од безакоња.
11 In sun yi biyayya suka bauta masa, za su yi rayuwa dukan kwanakinsu cikin wadata shekarunsu kuma cikin kwanciyar zuciya.
Ако послушају и стану им служити, довршују дане своје у добру и године своје у радости.
12 Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
Ако ли не послушају, гину од мача и умиру с безумља.
13 “Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.
А који су лицемерног срца, навлаче гнев и не вичу кад их повеже;
14 Suna mutuwa tun suna matasa, cikin ƙazamar rayuwar karuwanci.
Умире у младости душа њихова и живот њихов међу курвама.
15 Amma yana kuɓutar da masu wahala; yana magana da su cikin wahalarsu.
Избавља невољника из невоље његове и отвара му ухо у муци.
16 “Yana so yă rinjaye ka daga haƙoran ƙunci, zuwa wuri mai sauƙi inda ba matsi zuwa teburinka cike da abincin da kake so.
Тако би и тебе извео из тескобе на пространо место, где ништа не досађује, и мирни сто твој био би пун претилине.
17 Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.
Али си заслужио суд безбожнички; и суд и правда снађе те.
18 Ka yi hankali kada wani yă ruɗe ka da arziki; kada ka bar toshiya ta sa ka juya.
Доиста, гнев је на теби; гледај да те не одбаци у карању, те те велики откуп неће избавити.
19 Dukiyarka ko dukan yawan ƙoƙarinka sun isa su riƙe ka su hana ka shan ƙunci?
Хоће ли гледати на твоје богатство? Неће ни на злато ни на какву силу блага твог.
20 Kada ka yi marmari dare yă yi, don a fitar da mutane daga gidajensu.
Не уздиши за ноћу у коју народи одлазе на своје место.
21 Ka kula kada ka juya ga mugunta, abin da ka fi so fiye da wahala.
Чувај се да не погледаш на таштину и волиш на њу него невољу.
22 “An ɗaukaka Allah cikin ikonsa. Wane ne malami kamar sa?
Гле, Бог је највиши својом силом, ко је учитељ као Он?
23 Wane ne ya nuna masa hanyar da zai bi, ko kuma wane ne ya ce masa, ‘Ba ka yi daidai ba?’
Ко Му је одредио пут Његов? Или ко ће Му рећи: Чиниш неправо?
24 Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.
Опомињи се да величаш дела Његова, која гледају људи.
25 Dukan’yan adam sun gani; mutane sun hanga daga nesa.
Сви људи виде их, сваки их гледа из далека.
26 Allah mai girma ne, ya wuce ganewarmu! Yawan shekarunsa ba su bincikuwa.
Гле, Бог је велик, и не можемо Га познати, број година Његових не може се докучити.
27 “Yana sa ruwa yă zama tururi yă zubo daga sama.
Јер Он стеже капље водене, које лију дажд из облака Његових;
28 Gizagizai suna zubo da raɓarsu kuma ruwan sama yana zubowa’yan adam a wadace.
Кад теку облаци, капљу на мноштво људско.
29 Wane ne zai iya gane yadda ya shimfiɗa gizagizai yadda yake tsawa daga wurin zamansa?
И ко би разумео простор облацима и грмљаву у шатору његовом?
30 Dubi yadda ya baza walƙiyarsa kewaye da shi, tana haskaka zurfin teku.
Како простире над њим светлост своју, и дубине морске покрива?
31 Haka yake mulkin al’ummai yana kuma tanada abinci a wadace.
Тиме суди народима, даје хране изобила.
32 Yana cika hannuwansa da walƙiya kuma yana ba ta umarni tă fāɗi a inda ya yi nufi.
Рукама заклања светлост, и наређује кога да срете,
33 Tsawarsa tana nuna cewa babbar iska da ruwa suna zuwa; ko shanu sun san da zuwansa.
Јављајући према њему добру вољу своју, и према стоци и према роду земаљском.