< Ayuba 36 >
U-Elihu waqhubeka esithi:
2 “Ka ɗan ƙara haƙuri da ni kaɗan, zan kuma nuna maka cewa akwai sauran abubuwan da zan faɗa a madadin Allah.
“Ake lingibekezelele okwesikhatshana ukuze ngilitshengise ukuthi kunengi okumele kutshiwo ngobuhle bukaNkulunkulu.
3 Daga nesa na sami sanina; zan nuna cewa Mahaliccina shi mai gaskiya ne.
Ngiluzuza kude ulwazi lwami; ngithi ukwahlulela okulungileyo ngokukaMenzi wami.
4 Abin da zan gaya maka ba ƙarya ba ne; mai cikakken sani yana tare da kai.
Yiba leqiniso ukuthi amazwi ami aqinisile; yena opheleleyo elwazini ulawe.
5 “Allah mai iko ne, amma ba ya rena mutane; shi mai girma ne cikin manufarsa.
UNkulunkulu ulamandla, kodwa keyisi muntu; ulamandla njalo katshedi ezimisweni zakhe.
6 Ba ya barin mugaye da rai sai dai yana ba waɗanda ake tsanantawa hakkinsu.
Ababi kabayekeli bephila kodwa abahluphekayo uyabapha okubafaneleyo.
7 Ba ya fasa duban masu adalci; yana sa su tare da sarakuna yana ɗaukaka su har abada.
Kawasusi amehlo akhe kwabalungileyo; ubakhweza esihlalweni kanye lamakhosi abaphakamise nini lanini.
8 Amma in mutane suna daure da sarƙoƙi, ƙunci kuma ya daure su,
Kodwa nxa abantu bebotshwe ngamaketane, bethiwe nko ngezibopho zezinhlupheko,
9 yana gaya musu abin da suka yi, cewa sun yi zunubi da girman kai.
uyabatshela lokho abakwenzileyo, ukuthi benze isono ngokuziphakamisa.
10 Yana sa su saurari gyara yă kuma umarce su su tuba daga muguntarsu.
Ubenza balalele ukuqondiswa abalaye ukuthi baphenduke ebubini babo.
11 In sun yi biyayya suka bauta masa, za su yi rayuwa dukan kwanakinsu cikin wadata shekarunsu kuma cikin kwanciyar zuciya.
Nxa bemlalela bamkhonze, zonke insuku zabo eziseleyo zizaphumelela, leminyaka yabo ibe ngeyokusuthiseka.
12 Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
Kodwa nxa bengalaleli, bazabhubha ngenkemba, bafe bengelalwazi.
13 “Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.
Abangamesabiyo uNkulunkulu bagodle ukusola enhliziyweni; loba angaze ababophe kabaceli ukusizwa.
14 Suna mutuwa tun suna matasa, cikin ƙazamar rayuwar karuwanci.
Bafa besesebatsha, bephakathi kweziphingi ezingamadoda, ezihlala ezindaweni zokukhonzela.
15 Amma yana kuɓutar da masu wahala; yana magana da su cikin wahalarsu.
Kodwa labo abahluphekayo uyabakhulula ekuhluphekeni kwabo; ukhuluma labo besezinkathazweni zabo.
16 “Yana so yă rinjaye ka daga haƙoran ƙunci, zuwa wuri mai sauƙi inda ba matsi zuwa teburinka cike da abincin da kake so.
Uyakulimukisa ukuthi uphume emihlathini yosizi uye endaweni ebanzi, ekhululekileyo njalo engelazibopho, ebumnandini betafula yakho igcwele izidlo ezimnandi.
17 Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.
Kodwa manje usindwa yikwahlulelwa okulungele ababi; ukuthonisiswa lokwahlulelwa ngokulunga yikho osekukuduba.
18 Ka yi hankali kada wani yă ruɗe ka da arziki; kada ka bar toshiya ta sa ka juya.
Qaphela kungabikhona okulingayo ngenotho; ungavumeli ukuthengwa ngemali kukususe endleleni.
19 Dukiyarka ko dukan yawan ƙoƙarinka sun isa su riƙe ka su hana ka shan ƙunci?
Kambe inotho yakho loba konke ukutshikatshika kwakho kungakusekela ukuze ungangeni osizini na?
20 Kada ka yi marmari dare yă yi, don a fitar da mutane daga gidajensu.
Ungalangazeleli ubusuku, ukuze uyohudula abantu ezindaweni zabo.
21 Ka kula kada ka juya ga mugunta, abin da ka fi so fiye da wahala.
Qaphela ungangeni kokubi, okukhanya ingathi uyakuthanda kulokuhlupheka.
22 “An ɗaukaka Allah cikin ikonsa. Wane ne malami kamar sa?
UNkulunkulu uphakeme ngamandla akhe. Ngubani ongafundisa njengaye na?
23 Wane ne ya nuna masa hanyar da zai bi, ko kuma wane ne ya ce masa, ‘Ba ka yi daidai ba?’
Ngubani omisele izindlela zakhe na, loba othe kuye, ‘Usuwenze okungalunganga?’
24 Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.
Khumbula ukukhulisa umsebenzi wakhe, abantu abawudumisileyo ngengoma.
25 Dukan’yan adam sun gani; mutane sun hanga daga nesa.
Bonke abantu jikelele bakubonile lokhu; abantu bakukhangela bemi khatshana.
26 Allah mai girma ne, ya wuce ganewarmu! Yawan shekarunsa ba su bincikuwa.
Ubukhulu bukaNkulunkulu bungaphezulu kokuzwisisa kwethu! Iminyaka yakhe ingezake yaziwe.
27 “Yana sa ruwa yă zama tururi yă zubo daga sama.
Uyawadonsa amathonsi amanzi, aqulungane abe lizulu elingena ezifuleni;
28 Gizagizai suna zubo da raɓarsu kuma ruwan sama yana zubowa’yan adam a wadace.
amayezi athulula amanzi awo kune izulu elikhulu ebantwini.
29 Wane ne zai iya gane yadda ya shimfiɗa gizagizai yadda yake tsawa daga wurin zamansa?
Ngubani ongakuzwisisa ukuthi uwendlala njani amayezi na, ukuthi ukhwaza njani esesiqongweni sakhe na?
30 Dubi yadda ya baza walƙiyarsa kewaye da shi, tana haskaka zurfin teku.
Ake libone ukuthi uwuhlakaza njani umbane wakhe azizingelezele ngawo, abhukutshe ezinzikini zolwandle.
31 Haka yake mulkin al’ummai yana kuma tanada abinci a wadace.
Yiyo indlela abusa ngayo izizwe aziphe ukudla okunengi.
32 Yana cika hannuwansa da walƙiya kuma yana ba ta umarni tă fāɗi a inda ya yi nufi.
Ugcwalisa izandla zakhe ngombane awukhombise lapho omele utshaye khona.
33 Tsawarsa tana nuna cewa babbar iska da ruwa suna zuwa; ko shanu sun san da zuwansa.
Ukuduma kwakhe kubika isiphepho esizayo; lenkomo ziyatshengisa ukuza kwaso.”