< Ayuba 36 >

1 Elihu ya ci gaba,
Zatím přidal Elihu, a řekl:
2 “Ka ɗan ƙara haƙuri da ni kaɗan, zan kuma nuna maka cewa akwai sauran abubuwan da zan faɗa a madadin Allah.
Postrp mne maličko, a oznámímť šíře; neboť mám ještě, co bych za Boha mluvil.
3 Daga nesa na sami sanina; zan nuna cewa Mahaliccina shi mai gaskiya ne.
Vynesu smysl svůj zdaleka, a stvořiteli svému přivlastním spravedlnost.
4 Abin da zan gaya maka ba ƙarya ba ne; mai cikakken sani yana tare da kai.
V pravdě, žeť ne budou lživé řeči mé; zdravě smýšlejícího máš mne s sebou.
5 “Allah mai iko ne, amma ba ya rena mutane; shi mai girma ne cikin manufarsa.
Aj, Bůh silný mocný jest, aniž svých zamítá; silný jest, a srdce udatného.
6 Ba ya barin mugaye da rai sai dai yana ba waɗanda ake tsanantawa hakkinsu.
Neobživuje bezbožného, chudým pak k soudu dopomáhá.
7 Ba ya fasa duban masu adalci; yana sa su tare da sarakuna yana ɗaukaka su har abada.
Neodvrací od spravedlivého očí svých, nýbrž s králi na stolici sází je na věky, i bývají zvýšeni.
8 Amma in mutane suna daure da sarƙoƙi, ƙunci kuma ya daure su,
Pakli by poutami sevříni byli, zapleteni jsouce provazy ssoužení:
9 yana gaya musu abin da suka yi, cewa sun yi zunubi da girman kai.
Tudy jim v známost uvodí hřích jejich, a že přestoupení jejich se ssilila.
10 Yana sa su saurari gyara yă kuma umarce su su tuba daga muguntarsu.
A tak otvírá sluch jejich, aby se napravili, anobrž mluví jim, aby se navrátili od nepravosti.
11 In sun yi biyayya suka bauta masa, za su yi rayuwa dukan kwanakinsu cikin wadata shekarunsu kuma cikin kwanciyar zuciya.
Uposlechnou-li a budou-li jemu sloužiti, stráví dny své v dobrém, a léta svá v potěšení.
12 Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
Pakli neuposlechnou, od meče sejdou, a pozdychají bez umění.
13 “Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.
Nebo kteříž jsou nečistého srdce, přivětšují hněvu, aniž k němu volají, když by je ssoužil.
14 Suna mutuwa tun suna matasa, cikin ƙazamar rayuwar karuwanci.
Protož umírá v mladosti duše jejich, a život jejich s smilníky.
15 Amma yana kuɓutar da masu wahala; yana magana da su cikin wahalarsu.
Vytrhuje, pravím, ssouženého z jeho ssoužení, a ty, jejichž sluch otvírá, v trápení.
16 “Yana so yă rinjaye ka daga haƙoran ƙunci, zuwa wuri mai sauƙi inda ba matsi zuwa teburinka cike da abincin da kake so.
A tak by i tebe přenesl z prostředku úzkosti na širokost, kdež není stěsnění, a byl by pokojný stůl tvůj tukem oplývající.
17 Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.
Ale ty zasloužils, abys jako bezbožný souzen byl; soud a právo na tě dochází.
18 Ka yi hankali kada wani yă ruɗe ka da arziki; kada ka bar toshiya ta sa ka juya.
Jistě strach, aby tě neuvrhl Bůh u větší ránu, tak že by jakkoli veliká výplaty mzda, tebe nevyprostila.
19 Dukiyarka ko dukan yawan ƙoƙarinka sun isa su riƙe ka su hana ka shan ƙunci?
Zdaliž by sobě co vážil bohatství tvého? Jistě ani nejvýbornějšího zlata, ani jakékoli síly neb moci tvé.
20 Kada ka yi marmari dare yă yi, don a fitar da mutane daga gidajensu.
Nechvátejž tedy k noci, v kterouž odcházejí lidé na místo své.
21 Ka kula kada ka juya ga mugunta, abin da ka fi so fiye da wahala.
Hleď, abys se neohlédal na marnost, zvoluje ji raději, nežli ssoužení.
22 “An ɗaukaka Allah cikin ikonsa. Wane ne malami kamar sa?
Aj, Bůh silný nejvyšší jest mocí svou. Kdo jemu podobný učitel?
23 Wane ne ya nuna masa hanyar da zai bi, ko kuma wane ne ya ce masa, ‘Ba ka yi daidai ba?’
Kdo jemu vyměřil cestu jeho? Kdo jemu smí říci: Činíš nepravost?
24 Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.
Pamětliv buď raději, abys vyvyšoval dílo jeho, kteréž spatřují lidé,
25 Dukan’yan adam sun gani; mutane sun hanga daga nesa.
Kteréž, pravím, všickni lidé vidí, na něž člověk patří zdaleka.
26 Allah mai girma ne, ya wuce ganewarmu! Yawan shekarunsa ba su bincikuwa.
Nebo Bůh silný tak jest veliký, že ho nemůžeme poznati, počet let jeho jest nevystižitelný.
27 “Yana sa ruwa yă zama tururi yă zubo daga sama.
On zajisté vyvodí krůpěje vod, kteréž vylévají déšť z oblaků jeho,
28 Gizagizai suna zubo da raɓarsu kuma ruwan sama yana zubowa’yan adam a wadace.
Když se rozpouštějí oblakové, a kropí na mnohé lidi.
29 Wane ne zai iya gane yadda ya shimfiɗa gizagizai yadda yake tsawa daga wurin zamansa?
(Anobrž vyrozumí-li kdo roztažení oblaků, a zvuku stánku jeho,
30 Dubi yadda ya baza walƙiyarsa kewaye da shi, tana haskaka zurfin teku.
Jak rozprostírá nad ním světlo své, aneb všecko moře přikrývá?
31 Haka yake mulkin al’ummai yana kuma tanada abinci a wadace.
Skrze ty věci zajisté tresce lidi, a též dává pokrmu hojnost.
32 Yana cika hannuwansa da walƙiya kuma yana ba ta umarni tă fāɗi a inda ya yi nufi.
Oblaky zakrývá světlo, a přikazuje mu ukrývati se za to, co je potkává.)
33 Tsawarsa tana nuna cewa babbar iska da ruwa suna zuwa; ko shanu sun san da zuwansa.
Ohlašuje o něm zvuk jeho, též dobytek, a to hned, když pára zhůru vstupuje.

< Ayuba 36 >