< Ayuba 36 >

1 Elihu ya ci gaba,
Fonobahadi eno gebewane ouesaloma! Amola na sia: nabima! Bai na da Gode Ea sia: dima alofele iaha.
2 “Ka ɗan ƙara haƙuri da ni kaɗan, zan kuma nuna maka cewa akwai sauran abubuwan da zan faɗa a madadin Allah.
3 Daga nesa na sami sanina; zan nuna cewa Mahaliccina shi mai gaskiya ne.
Na asigi dawa: su da bagade. Na da na asigi dawa: suga, na Hahamosu Gode da moloidafa, amo dima olelemu.
4 Abin da zan gaya maka ba ƙarya ba ne; mai cikakken sani yana tare da kai.
Na da dima ogogosu hamedafa dawa: Na da dia midadi, bagadedafa dawa: su dunu agoai lela.
5 “Allah mai iko ne, amma ba ya rena mutane; shi mai girma ne cikin manufarsa.
Gode da gasa bagadedafa. E da dunu afae hame higasa. E da liligi huluanedafa dawa:
6 Ba ya barin mugaye da rai sai dai yana ba waɗanda ake tsanantawa hakkinsu.
E da wadela: i hamosu dunu gebewane esaloma: ne, logo hame doasisa. E da hame gagui dunuma mololedafa hamosa.
7 Ba ya fasa duban masu adalci; yana sa su tare da sarakuna yana ɗaukaka su har abada.
E da molole hamosu dunu gaga: sa. E da ili hina bagade dunu defele, fi ouligisu hou ilima iaha. Amola dunu eno ilima eso huluane nodoma: ne, logo doasisa.
8 Amma in mutane suna daure da sarƙoƙi, ƙunci kuma ya daure su,
Be fedege agoane, dunu ilia da wadela: le hamoiba: le sia: inega la: gili se nabawane esalea,
9 yana gaya musu abin da suka yi, cewa sun yi zunubi da girman kai.
E da ilia wadela: i hou amola hidale gasa fi hou ilima olelesa.
10 Yana sa su saurari gyara yă kuma umarce su su tuba daga muguntarsu.
E da ilima wadela: i hou yolesima: ne sisasu, amo noga: le nabima: ne sesesa.
11 In sun yi biyayya suka bauta masa, za su yi rayuwa dukan kwanakinsu cikin wadata shekarunsu kuma cikin kwanciyar zuciya.
Ilia da Gode Ea sia: nabasea, amola Ema noga: le hawa: hamosea, ilia da olofole amola bagade gaguiwane esalumu.
12 Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
Be amane hame hamosea, ilia da hame dawa: iwane bogomu. Fedege agoane, ilia da hano degele, bogosu sogega doaga: mu.
13 “Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.
Gode Ea hou hame dawa: be dunu da mae fisili, gebewane ougiwane diala. Gode da ilima se dabe iasea, amolawane, ilia da Gode Ea fidima: ne hame sia: ne gadosa.
14 Suna mutuwa tun suna matasa, cikin ƙazamar rayuwar karuwanci.
Ilia da ayeligiwane bogosa. Ilia da ogogosu ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosu sogebiga, sama ea sama adole lasu hou bagadewane hamonanebeba: le, ilia da gasa guminisiba: le, hedolo bogosa.
15 Amma yana kuɓutar da masu wahala; yana magana da su cikin wahalarsu.
Be Gode da dunu ilia se nabasu hou amoga ilima olelesa. Amola ilia bidi hamosu ganodini, ilia si fadegasa.
16 “Yana so yă rinjaye ka daga haƙoran ƙunci, zuwa wuri mai sauƙi inda ba matsi zuwa teburinka cike da abincin da kake so.
Di da se nabawane bidi hamosu ganodini esaloba, Gode da di gadili oule asili gaga: iwane esaloma: ne hamoi. Dia ha: i manu da bagade lelegela heda: i ba: i.
17 Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.
Be wali dia hamobe defele, E da dima se dabe iaha.
18 Ka yi hankali kada wani yă ruɗe ka da arziki; kada ka bar toshiya ta sa ka juya.
Dawa: ma! Hano suligisu hou da dima ogogosa: besa: le, amola bagade gagui hou da di giadofale oule ahoasa: besa: le, dawa: ma.
19 Dukiyarka ko dukan yawan ƙoƙarinka sun isa su riƙe ka su hana ka shan ƙunci?
Di da digini fidima: ne wele sia: sea, fidisu hame ba: mu. Amola dia gasa bagade hou da wali dima fidimu hamedei.
20 Kada ka yi marmari dare yă yi, don a fitar da mutane daga gidajensu.
Fifi asi gala da gasia wadela: lesi dagoi ba: mu. Be amo gasi da doaga: ma: ne mae hanaiwane dawa: ma.
21 Ka kula kada ka juya ga mugunta, abin da ka fi so fiye da wahala.
Wadela: i hou hamosa: besa: le, dawa: ma. Bai dia wadela: le hamosu hedofama: ne, Gode da dima se nabasu hou iasi dagoi.
22 “An ɗaukaka Allah cikin ikonsa. Wane ne malami kamar sa?
Gode Ea gasa da bagadedafa, amo bu dawa: ma. E da olelesu dunu huluane ilia hou baligisa.
23 Wane ne ya nuna masa hanyar da zai bi, ko kuma wane ne ya ce masa, ‘Ba ka yi daidai ba?’
Dunu afae da Godema Ea hamomu logo olelemu da hamedei. Amola E da wadela: le hamonana, amo Ema diwaneya udidimu da hamedei.
24 Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.
Eso huluane, dunu da Ea hamonanu ba: beba: le, Ema nodonanu. Di amola Ema nodonanumu da defea
25 Dukan’yan adam sun gani; mutane sun hanga daga nesa.
Dunu huluane da Ea hamonanu ba: i dagoi. Be ninia da sedaga lelawane, Ea hamobe ba: lala.
26 Allah mai girma ne, ya wuce ganewarmu! Yawan shekarunsa ba su bincikuwa.
Ninia Ea bagadedafa hou huluane, amola Ea esalebe ode amo dawa: mu da hamedei.
27 “Yana sa ruwa yă zama tururi yă zubo daga sama.
Gode Hi da osobo bagadega hano lale, amola amo afadenene, gibu dadadi hamosa.
28 Gizagizai suna zubo da raɓarsu kuma ruwan sama yana zubowa’yan adam a wadace.
Ea hamobeba: le, gibu da mumobi amo gadodili dadafusa. Gibu da osobo bagade dunu huluane fidisa.
29 Wane ne zai iya gane yadda ya shimfiɗa gizagizai yadda yake tsawa daga wurin zamansa?
Gode da mu ganodini esala. Be dunu afae da mu mobi ea ahoabe hou hamedafa dawa: Amola gugelebe ea geloloda: iya ahoabe hame dawa:
30 Dubi yadda ya baza walƙiyarsa kewaye da shi, tana haskaka zurfin teku.
Gode da ha: ha: na diga: be muagadodili iasisa. Be hano wayabo bagade ea lugudu da gasiwane dialebe ba: sa.
31 Haka yake mulkin al’ummai yana kuma tanada abinci a wadace.
Gode da amanewane osobo bagadema ha: i manu bagadewane iaha.
32 Yana cika hannuwansa da walƙiya kuma yana ba ta umarni tă fāɗi a inda ya yi nufi.
E da Ea loboga ha: ha: na gagulaligisa. E da ha: ha: na amoma Ea ilegei amogai disili gala: ma: ne olelesa.
33 Tsawarsa tana nuna cewa babbar iska da ruwa suna zuwa; ko shanu sun san da zuwansa.
Gugelebe da mulu ea manebe olelesa. Amola bulamagau ili da gugelebe nabasea, isu gibula bobodobe da manebe dawa: sa.

< Ayuba 36 >