< Ayuba 34 >
Wasephendula uElihu wathi:
2 “Ku ji maganata, ku masu hikima; ku saurare ni, ku masu ilimi.
Zwanini amazwi ami, zihlakaniphi, lani zazi, libeke indlebe kimi.
3 Gama kunne yana rarrabe magana kamar yadda harshe yake ɗanɗana abinci.
Ngoba indlebe ihlola amazwi, njengolwanga lunambitha ukudla.
4 Bari mu zaɓi abin da yake daidai, bari mu koyi abin da yake mai kyau tare.
Asizikhetheleni isahlulelo; sazi phakathi kwethu okuhle.
5 “Ayuba ya ce, ‘Ba ni da laifi, amma Allah ya hana mini hakkina.
Ngoba uJobe uthe: Ngilungile, kodwa uNkulunkulu ususe isahlulelo sami;
6 Ko da yake ina da gaskiya, an ɗauke ni maƙaryaci; ko da yake ba ni da laifi, kibiyoyinsa sun ji mini ciwo wanda ba ya warkewa.’
ngiqamba amanga ngimelene lelungelo lami; umtshoko wami kawelapheki, ngaphandle kwesiphambeko.
7 Wane mutum ne kamar Ayuba, wanda yake shan ba’a kamar ruwa?
Nguwuphi umuntu onjengoJobe? Unatha ukuklolodelwa njengamanzi,
8 Yana abokantaka da masu aikata mugunta; yana cuɗanya da mugaye.
ahambahambe exukwini labenzi bobubi, ahambe labantu benkohlakalo.
9 Gama ya ce, ‘Ba ribar da mutum zai samu lokacin da yake ƙoƙari yă faranta wa Allah zuciya.’
Ngoba uthe: Kakumsizi umuntu nxa ethokoza ngoNkulunkulu.
10 “Saboda haka ku saurare ni, ku masu ganewa. Ko kaɗan Allah ba ya mugunta, Maɗaukaki ba ya kuskure.
Ngakho, bantu bengqondo, ngilalelani: Kakube khatshana loNkulunkulu ukwenza inkohlakalo, loSomandla ukwenza isiphambeko.
11 Yana biyan mutum bisa ga abin da ya yi; yana kawo masa abin da ayyukansa suka jawo.
Ngoba umsebenzi womuntu uzawubuyisela kuye, amenze athole njengendlela yalowo lalowo.
12 Ba zai yiwu Allah yă yi ba daidai ba, Maɗaukaki ba zai yi shari’a marar gaskiya ba.
Yebo, isibili uNkulunkulu kenzi okubi, njalo uSomandla kagobisi isehlulelo.
13 Wane ne ya ba shi iko yă lura da duniya? Wane ne ya ba shi iko kan dukan duniya?
Ngubani owambeka phezu komhlaba? Kumbe ngubani owamisa umhlaba wonke?
14 In nufinsa ne ya kuma janye ruhunsa da numfashinsa,
Uba ebeka inhliziyo yakhe phezu kwakhe, uzabuthela umoya wakhe lomphefumulo wakhe kuye.
15 ’yan adam duka za su hallaka tare, mutum kuma zai koma ƙasa.
Inyama yonke ibizaphela kanyekanye, lomuntu abuyele ethulini.
16 “In kana da ganewa sai ka saurari wannan; ka saurari abin da zan ce.
Uba kulokuqedisisa-ke, zwana lokhu, ubeke indlebe elizwini lamazwi ami.
17 Maƙiyin gaskiya zai iya yin mulki? Za ka iya ba mai gaskiya, Maɗaukaki laifi?
Kambe, ozonda isehlulelo ubengabusa yini? Kambe uzamlahla yini olungileyo kakhulu?
18 Ba shi ne ya ce wa sarakuna, ‘Ba ku da amfani ba,’ ya ce wa manya ‘Ku mugaye ne,’
Angatsho yini enkosini: Mkhohlisi; kuziphathamandla: Lina abangelaNkulunkulu?
19 wanda ba ya nuna sonkai ga’ya’yan sarki kuma ba ya goyon bayan masu arziki a kan matalauta, gama dukansu shi ya yi su da hannuwansa.
Kuye ongemukeli ubuso beziphathamandla, engananzi isinothi phambi komyanga? Ngoba bonke bangumsebenzi wezandla zakhe.
20 Suna mutuwa nan take, a cikin tsakiyar dare; an girgiza mutanen amma sun wuce; an taɓa manya amma ba da hannun mutum ba.
Bayafa ngesikhatshana; laphakathi kobusuku abantu bayaqhuqhiswa, bedlule; kuzasuswa olamandla kungelasandla.
21 “Idanunsa suna kan al’amuran mutane; yana ganin tafiyarsu duka.
Ngoba amehlo akhe aphezu kwendlela zomuntu, uyabona zonke izinyathelo zakhe.
22 Babu wuri mai duhu, babu inuwa mai duhu, inda masu aikata mugunta za su ɓoye.
Kakulamnyama njalo kakulathunzi lokufa lapho abenzi bobubi abangacatsha khona.
23 Allah ba ya bukata yă ci gaba da bincike mutane, har da za su zo gabansa don yă shari’anta su.
Ngoba kabi lokhu enaka umuntu, ukuthi aye kuNkulunkulu esahlulelweni.
24 Ba tare da tambaya ba yana ragargaza masu iko, yă kuma sa waɗansu a wurinsu.
Uyaphahlaza abalamandla kungahlolwanga, amise abanye endaweni zabo.
25 Gama yana sane da abubuwan da suke yi, yana hamɓarar da su da dare a kuma ragargaza su.
Ngakho uyayazi imisebenzi yabo, uyabagenqula ebusuku, bachotshozwe.
26 Yana ba su horo, don muguntarsu, inda kowa zai gan su,
Uyabatshaya njengababi endaweni yababukelayo.
27 domin sun juya daga binsa, kuma ba su kula da hanyoyinsa ba.
Ngenxa yokuthi bephambukile ekumlandeleni, bengananzanga leyodwa yezindlela zakhe,
28 Sun sa kukan matalauta ya kai wurinsa yadda ya kai ga jin kukan masu bukata.
baze benza ukukhala komyanga kufike kuye, njalo wakuzwa ukukhala kwabahluphekayo.
29 Amma in ya yi shiru, wa zai ba shi laifi? In ya ɓoye fuskarsa, wa zai gan shi? Duk da haka shi yake da iko kan mutum da al’umma duka,
Lapho yena ethulisa, ngubani-ke ongaziphatha ngenkohliso? Lapho efihla ubuso, ngubani-ke ongambona? Loba esizweni loba emuntwini eyedwa.
30 yana hana wanda bai san Allah ba yă yi mulki, ya hana shi sa wa mutane tarko.
Ukuze abantu abangabazenzisi bangabusi, ukuze bangabi yimijibila ebantwini.
31 “A ce mutum ya ce wa Allah, ‘Na yi laifi, amma ba zan sāke saɓa wa wani ba.
Isibili uthe kuNkulunkulu: Ngithwele isijeziso, kangiyikona.
32 Ka koya mini abin da ba zan iya gani ba; in na yi ba daidai ba, ba zan sāke yi ba.’
Lokhu engingakuboniyo ngifundise wena; uba ngenze okubi kangisayikukwenza futhi.
33 Ya kamata Allah yă yi maka bisa ga abin da ka ce ne, sa’ad da ka ƙi ka tuba? Dole kai ka zaɓa, ba ni ba; yanzu ka gaya mini abin da ka sani.
Uzaphindisela yini njengokuthanda kwakho, loba uyala, loba wena ukhetha, njalo kungesimi? Wazini-ke? Khuluma.
34 “Mutane masu ganewa za su ce, masu hikima waɗanda suka ji ni za su ce mini,
Abantu abalokuqedisisa bazakhuluma kimi, lomuntu ohlakaniphileyo uzangizwa.
35 ‘Ayuba ya yi magana cikin rashin sani; maganganunsa na marar hikima ne.’
UJobe ukhulume engelalwazi, lamazwi akhe kawalanhlakanipho.
36 Kash, da za a gwada Ayuba har ƙarshe, domin yana ba da amsa kamar mugun mutum.
Kungathi ngabe uJobe uyahlolwa kuze kube sekupheleni, ngenxa yempendulo zakhe njengabantu ababi.
37 Ya ƙara tawaye a kan zunubansa; ya tafa hannuwansa na reni a cikinmu ya kuma ƙara yawan maganganunsa ga Allah.”
Ngoba esonweni sakhe wengezelela ububi, etshaya izandla phakathi kwethu, esandisa amazwi akhe emelene loNkulunkulu.