< Ayuba 34 >

1 Sa’an nan Elihu ya ce,
Dilia da asigi dawa: su bagadedafa dunuse! Wali na sia: nebe amo nabima!
2 “Ku ji maganata, ku masu hikima; ku saurare ni, ku masu ilimi.
3 Gama kunne yana rarrabe magana kamar yadda harshe yake ɗanɗana abinci.
Dilia da ha: i manu naba: lalu, amo ha: i manu da noga: iyale dawa: digisa. Be bagade dawa: su sia: amo dilia nabasea, hamedafa dawa: digisa.
4 Bari mu zaɓi abin da yake daidai, bari mu koyi abin da yake mai kyau tare.
Be amo sia: da nini ninisu sia: sa: ili, ilegemu da defea.
5 “Ayuba ya ce, ‘Ba ni da laifi, amma Allah ya hana mini hakkina.
Yoube hi da wadela: le hame hamoi amola ea hou da moloidafa sia: sa. Amola Gode da e da giadofale hame hamoi, amane hame sia: i, Yoube da amane egane sia: sa.
6 Ko da yake ina da gaskiya, an ɗauke ni maƙaryaci; ko da yake ba ni da laifi, kibiyoyinsa sun ji mini ciwo wanda ba ya warkewa.’
Yoube da amane adole ba: sa, ‘Na da giadofai, ogogolewane abuli sia: ma: bela: ? Na da bogoma: ne fofa: gi dagoi, be na da wadela: le hame hamoi,’
7 Wane mutum ne kamar Ayuba, wanda yake shan ba’a kamar ruwa?
Dilia dunu Yoube agoai ba: bela: ? E da Gode da Mimogo Baligili Bagadedafa Dunu hame dawa: sa.
8 Yana abokantaka da masu aikata mugunta; yana cuɗanya da mugaye.
E da wadela: i hamosu dunuma gilisimu hanai, amola ili gilisili ahoana.
9 Gama ya ce, ‘Ba ribar da mutum zai samu lokacin da yake ƙoƙari yă faranta wa Allah zuciya.’
E da Gode Ea hanai amoga fa: no bobogesu hou da dunu hame fidisa, amane sia: sa.
10 “Saboda haka ku saurare ni, ku masu ganewa. Ko kaɗan Allah ba ya mugunta, Maɗaukaki ba ya kuskure.
Dilia bagade dawa: su dunu! Gode Bagadedafa da giadofale hamoma: bela: ? Hame mabu!
11 Yana biyan mutum bisa ga abin da ya yi; yana kawo masa abin da ayyukansa suka jawo.
E da dunu ilia hamobe defele, ilima bidi iaha. Amola ilia hou hamoi defele, ilima hamosa.
12 Ba zai yiwu Allah yă yi ba daidai ba, Maɗaukaki ba zai yi shari’a marar gaskiya ba.
Gode Bagadedafa da wadela: le hamomu hamedafa dawa: E da dunu huluane ilima moloidafa hou fawane hamosa.
13 Wane ne ya ba shi iko yă lura da duniya? Wane ne ya ba shi iko kan dukan duniya?
Gode da Ea gasa enoma labala? Dunu eno da Ema E da osobo bagade ouligima: ne ilegebela: ? Hame mabu!
14 In nufinsa ne ya kuma janye ruhunsa da numfashinsa,
Gode da esalusu mifo amo bu samogei ganiaba,
15 ’yan adam duka za su hallaka tare, mutum kuma zai koma ƙasa.
esalebe dunu huluanedafa da bogole, bu gulu dou hamona: noba.
16 “In kana da ganewa sai ka saurari wannan; ka saurari abin da zan ce.
Dilia da bagade dawa: su galea, na sia: be nabima!
17 Maƙiyin gaskiya zai iya yin mulki? Za ka iya ba mai gaskiya, Maɗaukaki laifi?
Dilia da Gode Moloidafa Ema diwaneya udidisala: ? E da moloidafa fofada: su higasa, dilia da dawa: sala: ?
18 Ba shi ne ya ce wa sarakuna, ‘Ba ku da amfani ba,’ ya ce wa manya ‘Ku mugaye ne,’
Hina bagade dunu amola ouligisu dunu da wadela: le hamosea, Gode da ilima se dabe ima: ne, fofada: sa.
19 wanda ba ya nuna sonkai ga’ya’yan sarki kuma ba ya goyon bayan masu arziki a kan matalauta, gama dukansu shi ya yi su da hannuwansa.
E da ouligisu dunumagale hame fofada: sa. Amola bagade gagui dunu da hame gagui dunuma fofada: sea, E da bagade gagui dunumagale hame fofada: sa. Bai E da dunu huluane defele hahamoi dagoi.
20 Suna mutuwa nan take, a cikin tsakiyar dare; an girgiza mutanen amma sun wuce; an taɓa manya amma ba da hannun mutum ba.
Amabela: ? Ninia hedolowane gasia bogoma: bela: ? Gode da nini fabeba: le, ninia da bogosa. E da asabolewane, mimogo gasa bagade dunu medole legesa.
21 “Idanunsa suna kan al’amuran mutane; yana ganin tafiyarsu duka.
E da ninia osa: le gagabe huluane sosodolala.
22 Babu wuri mai duhu, babu inuwa mai duhu, inda masu aikata mugunta za su ɓoye.
Gasidunasidafa da Gode mae ba: ma: ne, wadela: i dunu uligimu hamedei.
23 Allah ba ya bukata yă ci gaba da bincike mutane, har da za su zo gabansa don yă shari’anta su.
Ninia huluane da Ema fofada: musa: doaga: mu. Be E da amo eso hame ilegesa.
24 Ba tare da tambaya ba yana ragargaza masu iko, yă kuma sa waɗansu a wurinsu.
E da ouligisu dunu fadegale, eno dunu ilia sogebi lama: ne ilegesea, E da abodele hame ba: sa.
25 Gama yana sane da abubuwan da suke yi, yana hamɓarar da su da dare a kuma ragargaza su.
Bai E da ilia hamobe huluane dawa: E da ili fadegale, amola gasia ili banenesisa.
26 Yana ba su horo, don muguntarsu, inda kowa zai gan su,
E da dunu huluane ba: ma: ne, wadela: le hamosu dunugili se dabe iaha.
27 domin sun juya daga binsa, kuma ba su kula da hanyoyinsa ba.
Bai ilia da Ema fa: no bobogebe hou yolesili, Ea hamoma: ne sia: i huluane higa: i.
28 Sun sa kukan matalauta ya kai wurinsa yadda ya kai ga jin kukan masu bukata.
Ilia da hame gagui dunu banenesiba: le, hame gagui dunu da Godema ili fidima: ne wele sia: i. Amola Gode da ilia wele sia: i nabi dagoi.
29 Amma in ya yi shiru, wa zai ba shi laifi? In ya ɓoye fuskarsa, wa zai gan shi? Duk da haka shi yake da iko kan mutum da al’umma duka,
Gode da fidisu hame hamoma: ne ilegei ganiaba, dunu da Ema gagabuli sia: mu da hamedela: loba. E da Ea odagi ninia mae ba: ma: ne wamoaligisu hamoi ganiaba, nini da hahanini wadela: lesi dagoi ba: la: loba.
30 yana hana wanda bai san Allah ba yă yi mulki, ya hana shi sa wa mutane tarko.
Gode Ea hou hame lalegagui banenesisu dunu fawane da fifi asi gala amo ouligimu ga: la: loba, amola amo fifi asi gala dunu da amo hou afadenene hamedei ba: la: loba.
31 “A ce mutum ya ce wa Allah, ‘Na yi laifi, amma ba zan sāke saɓa wa wani ba.
Yoube! Di da dia wadela: i hou amo Godema sisane fofada: bela: ? Di da Ema, dia da bu hamedafa wadela: le hou hamomu, ilegele sia: bela: ?
32 Ka koya mini abin da ba zan iya gani ba; in na yi ba daidai ba, ba zan sāke yi ba.’
Di da Godema E da dia giadofasu dima olelema: ne adole ba: bela: ? Dia wadela: le hamonanebe amo yolesima: ne, Ema sia: bela: ?
33 Ya kamata Allah yă yi maka bisa ga abin da ka ce ne, sa’ad da ka ƙi ka tuba? Dole kai ka zaɓa, ba ni ba; yanzu ka gaya mini abin da ka sani.
Di da Gode Ea dima hamoma: ne sia: i amo higabeba: le, di abuliba: le E da dia hanai defele hamoma: beyale dawa: sala: ? Na da hame sia: mu. Di fawane sia: ma! Wali, dia asigi dawa: su ninima adoma!
34 “Mutane masu ganewa za su ce, masu hikima waɗanda suka ji ni za su ce mini,
Bagade dawa: su dunu, ilia da na sia: be defele amane dawa: mu,
35 ‘Ayuba ya yi magana cikin rashin sani; maganganunsa na marar hikima ne.’
‘Yoube e da hame dawa: beba: le, udigili hamedei sia: fawane sia: sa.’
36 Kash, da za a gwada Ayuba har ƙarshe, domin yana ba da amsa kamar mugun mutum.
Yoube ea sia: i liligi huluane noga: le abodele dawa: ma. Amasea, e da wadela: i hou hamosu dunu defele sia: sa, dilia da ba: mu.
37 Ya ƙara tawaye a kan zunubansa; ya tafa hannuwansa na reni a cikinmu ya kuma ƙara yawan maganganunsa ga Allah.”
E da ea wadela: i hamobe amoma odoga: su hou gilisisa. E da ninia midadi, Godema habosesesa.

< Ayuba 34 >