< Ayuba 33 >

1 “Amma yanzu, Ayuba, ka saurari abin da zan ce; ka sa hankali ga kowane abin da zan faɗa.
“Khathesi-ke, Jobe, lalela amazwi ami; lalelisisa konke engikutshoyo.
2 Zan yi magana; kalmomina suna dab da fitowa daga bakina.
Sengizawuvula umlomo wami; amazwi ami asesolimini lwami.
3 Abin da zan faɗa gaskiya ne daga cikin zuciyata; bakina zai faɗi gaskiyar abin da na sani.
Amazwi ami aphuma enhliziyweni eqotho; izindebe zami zikhuluma ngokukholwa lokho engikwaziyo.
4 Ruhun Allah ne ya yi ni; numfashin Maɗaukaki ya ba ni rai.
UMoya kaNkulunkulu wangenza; umphefumulo kaSomandla ungipha impilo.
5 Ka amsa mini in za ka iya; ka yi shirin fuskanta ta.
Ngiphendula nxa usenelisa; zilungiselele ukuthi ungiphikise.
6 Ni kamar ka nake a gaban Allah; ni ma daga ƙasa aka yi ni.
Lami nginjengawe phambi kukaNkulunkulu; lami njalo ngathathwa emhlabathini.
7 Kada ka ji tsorona, ba abin da zai fi ƙarfinka.
Ukungesaba kwakho makungakwethusi, njalo isandla sami masingasindi kuwe.
8 “Amma ka faɗa na ji, na ji daidai abin da ka faɗa,
Kodwa ukhulumile ngisizwa, ngiwezwile amazwi wona kanye,
9 ‘ni mai tsarki ne marar zunubi; ina da tsabta kuma ba ni da laifi.
‘Ngimsulwa njalo kangilasono; ngihlanzekile kangilamlandu.
10 Duk da haka Allah ya same ni da laifi; ya ɗauke ni maƙiyinsa,
Ikanti uNkulunkulu ubone okusolekayo kimi; ungithatha njengesitha sakhe.
11 ya daure ƙafafuna da sarƙa; yana tsaron duk inda na bi.’
Uyazikhina inyawo zami ngezibopho; uyaziqaphelisisa zonke izindlela zami.’
12 “Amma na gaya maka, a nan ba ka yi daidai ba, gama Allah ya fi mutum girma.
Kodwa ngiyakutshela ukuthi lapha uyalahleka, uNkulunkulu mkhulu kulomuntu.
13 Don me ka yi masa gunaguni cewa ba ya amsa tambayoyin mutum?
Kungani umsola usithi kaphenduli amazwi omuntu na?
14 Gama Allah yana magana, yanzu ga wannan hanya, yanzu kuma ga wata hanya ko da yake ba lalle mutum yă lura ba.
Ngempela uNkulunkulu uyakhuluma, khathesi akhulume ngale indlela, aphinde akhulume ngenye lokuba umuntu angaze akunanzelela.
15 A cikin mafarki, cikin wahayi da dare, sa’ad da barci mai zurfi ya fāɗo a kan mutane lokacin da suke cikin barci kan gadajensu,
Kungaba ngephupho, kube ngombono ebusuku lapho abantu belele befile bethe nya emibhedeni yabo,
16 mai yiwuwa yă yi musu magana a cikin kunnuwansu yă razana su da gargaɗinsa,
angakhuluma ezindlebeni zabo, abethuse ngezixwayiso,
17 don a juyar da su daga abin da yake yi da ba daidai ba a kuma hana su daga girman kai,
ukuze aguqule umuntu ekwenzeni okubi aqede ukuzikhukhumeza kwakhe,
18 don a kāre su daga fāɗuwa cikin rami, a kāre su daga hallaka ta wurin takobi.
ukulondoloza umphefumulo wakhe ungayi egodini, lempilo yakhe ingabhubhi ngenkemba.
19 “Ko kuma mutum yă sha horo ta wurin kwanciya da ciwo da rashin jin daɗi cikin ƙasusuwansa,
Loba umuntu angajeziswa ngobuhlungu esembhedeni wakhe, langokuqaqamba okungathuliyo emathanjeni akhe,
20 yadda zai ji ƙyamar abinci, har yă ƙi son abinci mafi daɗi.
aze ezwe umzimba wakhe usunengwa yikudla lomoya wakhe usenyanya lokudla okumnandi kakhulu.
21 Naman jikinsa ya lalace ba wani abu mai kyau a ciki kuma ƙasusuwansa da suke a rufe da tsoka yanzu duk sun fito.
Inyama yakhe iyacikizeka iphele, lamathambo akhe ayekade evaliwe abonakale egcekeni.
22 Ransa yana matsawa kusa da rami, ransa kuma kusa da’yan aikan mutuwa.
Umoya wakhe uyasondela egodini, lempilo yakhe kuzo izithunywa zokufa.
23 Duk da haka, in akwai mala’ika a gefensa kamar matsakanci, ɗaya daga cikin dubu, da zai gaya wa mutum abin da yake daidai gare shi,
Kodwa nxa kulengilosi eceleni kwakhe, engumeli, eyodwa phakathi kwenkulungwane, ukutshela umuntu okuyikho okumfaneleyo,
24 yă yi masa alheri yă ce, ‘Kada ka bari yă fāɗa cikin rami, na samu fansa dominsa.’
ukuba lomusa kuye isithi, ‘Mxolele angayingena egodini; sengimzuzele inhlawulo yakhe yokumhlenga
25 Sa’an nan fatar jikinsa za tă zama sabuwa kamar ta jariri; za tă zama kamar lokacin da yake matashi.
bese inyama yakhe ivuselelwa njengeyomntwana; iyavuselelwa ibe njengezinsukwini zobutsha bakhe.’
26 Ya yi addu’a ga Allah ya kuwa samu alheri a wurinsa, yana ganin fuskar Allah yana kuma yin sowa don murna; Allah ya mayar da shi ya zama mai adalci.
Uyakhuleka kuNkulunkulu amthokozele, abubone ubuso bukaNkulunkulu amemeze ngentokozo; uyabuyiselwa nguNkulunkulu esimeni sakhe sokulunga.
27 Sa’an nan sai ya zo wurin, wurin mutane ya ce, ‘Na yi zunubi, na kauce wa abin da yake daidai, amma ban samu abin da ya kamata in samu ba.
Kuthi-ke abesebuya ebantwini athi, ‘Ngenza isono, ngahlanekela okulungileyo, kodwa kangisazuzanga obekungifanele.
28 Ya fanshi raina daga fāɗawa cikin rami, kuma zan rayu in ji daɗin hasken.’
Wawuhlenga umphefumulo wami ukuze ungayi egodini, ngakho ngizaphila ukuze ngikholise ukukhanya.’
29 “Allah ya yi wa mutum duk waɗannan, sau biyu, har ma sau uku.
UNkulunkulu uyazenza zonke lezizinto emuntwini kabili, noma kathathu
30 Ya juyo da ransa daga fāɗawa cikin rami, don hasken rai ya haskaka a kansa.
ukubuyisa umphefumulo wakhe ungayi egodini, ukuthi isibane sokuphila sikhanye kuye.
31 “Ka sa hankali da kyau, Ayuba, ka saurare ni; ka yi shiru zan yi magana.
Nanzelela, Jobe, ulalele kimi; thula kukhulume mina.
32 In kana da abin da za ka ce, ka amsa mini; yi magana, domin ina so in’yantar da kai.
Nxa ulolutho lokutsho, ngiphendula; khuluma sibili, ngoba ngifuna ukuthi ugezwe umlandu.
33 Amma in ba haka ba, sai ka saurare ni; yi shiru, zan kuma koya maka hikima.”
Kodwa nxa lungekho lalela kimi; thula zwi mina ngizakufundisa ukuhlakanipha.”

< Ayuba 33 >