< Ayuba 32 >

1 Sai mutanen nan uku suka daina amsa wa Ayuba, domin a ganinsa shi mai adalci ne.
Amadoda la womathathu ema ukuphendula uJobe ngoba wayelungile ngokubona kwakhe.
2 Amma Elihu ɗan Barakel mutumin Buz na iyalin Ram, ya ji haushi da Ayuba don yă nuna shi ne mai gaskiya ba Allah ba.
Kodwa u-Elihu indodana kaBharakeli umBhuzi, owendlu kaRamu, wamzondela uJobe ngokuzigeza yena endaweni yokugezwa nguNkulunkulu.
3 Ya kuma ji haushin abokan nan guda uku, don sun kāsa amsa wa Ayuba ko da yake sun nuna Ayuba ne yake da laifi.
Wayebazondele njalo labangane labo bobathathu ngoba babengayitholanga indlela yokuphikisa uJobe kodwa bemlahlile ngokumsola.
4 Elihu ya jira sai a wannan lokaci ne ya yi magana da Ayuba, don shi ne yaro a cikinsu duka.
U-Elihu wayeke wema ukukhuluma loJobe ngoba babebadala kulaye.
5 Amma sa’ad da Elihu ya ga mutanen nan uku ba su da abin cewa, sai ya fusata.
Kodwa kwathi esebona ukuthi wonke amadoda womathathu ayengaselalutho ayengalutsho, ulaka lwakhe lwavutha.
6 Sai Elihu ɗan Barakel mutumin Buz ya ce, “Ni ƙarami ne a shekaru, ku kuma kun girme ni; shi ya sa na ji tsoro na kāsa gaya muku abin da na sani.
Ngakho-ke u-Elihu indodana kaBharakeli umBhuzi wathi: “Ngimncinyane ngeminyaka, lina libadala; yikho bengisesaba, ngithikaza ukutsho engikwaziyo.
7 Na ɗauka ya kamata ‘shekaru su yi magana; ya kamata yawan shekaru su koyar da hikima.’
Ngikhumbule ngathi, ‘Kakukhulume ubudala; iminyaka yokukhula kayifundise ukuhlakanipha.’
8 Amma ruhun da yake cikin mutum, numfashin Maɗaukaki shi ne yake ba shi ganewa.
Kodwa kungumoya osemuntwini, ukuphefumula kukaSomandla, okumupha ukuqedisisa.
9 Ba tsofaffi ne kaɗai suke da hikima ba, ba masu yawan shekaru ne suke gane abin da yake daidai ba.
Kakusibo bodwa abadala abahlakaniphileyo, njalo kakusibo bodwa abalupheleyo abakuzwisisayo okulungileyo.
10 “Saboda haka nake ce muku, ku saurare ni; ni ma zan gaya muku abin da na sani.
Ngakho ngithi: Lalelani kimi; lami ngizalitshela engikwaziyo.
11 Na jira sa’ad da kuke magana, na ji muhawwararku lokacin da kuke neman abin da za ku faɗa,
Bengithule lisakhuluma, ngikulalele ukucabanga kwenu; lathi lisadinga amazwi,
12 na saurare ku da kyau. Amma ba waninku da ya nuna Ayuba yana da laifi; ba ko ɗayanku da ya amsa muhawwararsa.
ngalilalela ngokupheleleyo. Kodwa kakho lamunye kini otshengise ukuthi uJobe ulahlekile; kakho omunye wenu osephendule imibono yakhe.
13 Kada ku ce, ‘Mun sami hikima; Allah ne kaɗai yake da ikon yin nasara da shi ba mutum ba.’
Lingaze lathi, ‘Sesikutholile ukuhlakanipha; uNkulunkulu kaveze ukuphosisa kwakhe, hatshi umuntu.’
14 Amma ba da ni Ayuba ya yi gardama ba kuma ba zan amsa masa da irin amsarku ba.
Kodwa uJobe kakaqondisisi amazwi akhe kimi, futhi kangiyikumphendula ngendlela yenu yokuphikisa.
15 “Mamaki ya kama su kuma ba su da abin cewa; kalmomi sun kāsa musu.
Sebededile kabaselakho okunye abangakutsho; sebesilela amazwi.
16 Dole ne in jira yanzu da suka yi shiru, yanzu da suke tsaye a wurin ba su da amsa.
Ngike ngime na njengoba sebethule, sebemi nje laphayana bengaselampendulo?
17 Ni ma zan faɗi nawa; ni ma zan faɗi abin da na sani.
Lami ngisake ngikhulume; lami ngizakutsho engikwaziyo.
18 Gama ina cike da magana, kuma ruhun da yake cikina yana iza ni;
Ngoba manengi amazwi engilawo, umoya ongaphakathi kwami uyangifuqa;
19 a ciki ina kamar ruwan inabi wanda aka rufe a cikin kwalaba, kamar sabuwar salkar ruwan inabi mai shirin fashewa.
ngaphakathi ngiyafuthelana njengewayini elivalelwe embodleleni; njengemixhaka yewayini esifuna ukudubuka.
20 Dole in yi magana in sami lafiya; dole in buɗe baki in ba da amsa.
Kumele ngikhulume ukuze ngibhodle; kumele ngivule indebe zami ngiphendule.
21 Ba zan nuna wa wani sonkai ba, ko kuma in yi wa wani daɗin baki ba;
Kangizukutshengisa ubandlululo loba kukubani, futhi kangisoze ngiyenge muntu;
22 gama da a ce na iya daɗin baki, da wanda ya yi ni ya ɗauke ni daga nan tuntuni.
ngoba ngabe ngangiligabazi ekukhulumeni, uMenzi wami ubezangisusa masinyane.”

< Ayuba 32 >