< Ayuba 32 >
1 Sai mutanen nan uku suka daina amsa wa Ayuba, domin a ganinsa shi mai adalci ne.
Yoube da ea hou da moloidafa dafawaneyale dawa: beba: le, ea sama da ema bu adole ima: ne yolesi dagoi.
2 Amma Elihu ɗan Barakel mutumin Buz na iyalin Ram, ya ji haushi da Ayuba don yă nuna shi ne mai gaskiya ba Allah ba.
Be dunu eno la: ididili esalu, ea dio amo Ilaihiu, da ougi ba: i amola amo bu gumimu hamedei ba: i. Bai Yoube da hina: hou gaga: le, Godema diwaneya udidilalu. (Ilaihiu da Ba: lagele ea mano amola Ba: lagele da Base egaga fi dunu. Ea sosogo fi da La: me.)
3 Ya kuma ji haushin abokan nan guda uku, don sun kāsa amsa wa Ayuba ko da yake sun nuna Ayuba ne yake da laifi.
E da Yoube ea sama udiana ilima amolawane ougi galu. Bai ilia da Youbema bu adole imunu logo hamedei ba: i. Amaiba: le, dunu eno ba: ma: ne, Gode Hi da giadofaiyale, eno dunu ilia da agoane dawa: i galu.
4 Elihu ya jira sai a wannan lokaci ne ya yi magana da Ayuba, don shi ne yaro a cikinsu duka.
Ilaihiu e fawane da goi ayeligi galu. Amaiba: le, e da ouesalu, eno dunu ilia da sia: i dagoiba: le fawane sia: i.
5 Amma sa’ad da Elihu ya ga mutanen nan uku ba su da abin cewa, sai ya fusata.
E da eno dunu udiana da Yoube ea adole ba: su amoga dabe hame adole iabeba: le, e da ougi ba: i.
6 Sai Elihu ɗan Barakel mutumin Buz ya ce, “Ni ƙarami ne a shekaru, ku kuma kun girme ni; shi ya sa na ji tsoro na kāsa gaya muku abin da na sani.
E da muni amane sia: i, “Na da ayeligi, be dilia da asigilai dunu. Amaiba: le, na da na asigiga dawa: i liligi dilima adomu beda: i galu.
7 Na ɗauka ya kamata ‘shekaru su yi magana; ya kamata yawan shekaru su koyar da hikima.’
Na da nisu amane sia: i, asigilai dunu dilia fawane sia: mu da defea. Dilia bagade dawa: su amoga ninia huluane dawa: ma: ne adomu da defea galu.
8 Amma ruhun da yake cikin mutum, numfashin Maɗaukaki shi ne yake ba shi ganewa.
Be Gode Bagadedafa Ea A: silibu, Hi fawane da ninima misini, ninima asigi dawa: su bagade iaha.
9 Ba tsofaffi ne kaɗai suke da hikima ba, ba masu yawan shekaru ne suke gane abin da yake daidai ba.
Ninia da: i hamosea, bagade asigi dawa: su amola moloidafa hou dawa: i hame laha.
10 “Saboda haka nake ce muku, ku saurare ni; ni ma zan gaya muku abin da na sani.
Amaiba: le, na hanai da dilia na sia: nabimu! Na asigiga dawa: i amo na da dilima adomusa: , logo doasima.
11 Na jira sa’ad da kuke magana, na ji muhawwararku lokacin da kuke neman abin da za ku faɗa,
Dilia sia: nanoba, na da gebewane nabalu. Dilia da asigi dawa: su bagade sia: hogolalebeba: le, na da ouesalu.
12 na saurare ku da kyau. Amma ba waninku da ya nuna Ayuba yana da laifi; ba ko ɗayanku da ya amsa muhawwararsa.
Na da ha: giwane sosodolalu, amola dilia dafabe ba: i. Dilia da Yoube ea sia: be da giadofaiyale, dilia didili hame hamoi.
13 Kada ku ce, ‘Mun sami hikima; Allah ne kaɗai yake da ikon yin nasara da shi ba mutum ba.’
Dilia abuliba: le, dilia da bagade dawa: su hou ba: i dagoi, amo sia: sala: ? Dilia da dafai dagoi. Amaiba: le, Gode Hi fawane da Youbema bu adole imunu gala.
14 Amma ba da ni Ayuba ya yi gardama ba kuma ba zan amsa masa da irin amsarku ba.
Yoube da nama hame sia: i. E da dilima sia: su. Be na da dilia adole iabe defele, ema hame adole ia: noba.
15 “Mamaki ya kama su kuma ba su da abin cewa; kalmomi sun kāsa musu.
Yoube! Ilia sia: da dafai dagoi. Ilia dima bu adole imunu gogolesa.
16 Dole ne in jira yanzu da suka yi shiru, yanzu da suke tsaye a wurin ba su da amsa.
Ilia da wali sia: hamedene agoane udigili lela. Amaiba: le, na da ouiya: le bu ouesaloma: bela: ?
17 Ni ma zan faɗi nawa; ni ma zan faɗi abin da na sani.
Hame mabu! Na da dima adole imunu. Na asigi dawa: su liligi, na da dima adomu.
18 Gama ina cike da magana, kuma ruhun da yake cikina yana iza ni;
Na da sia: ma: ne ouesalumu hamedei. Na da na sia: negabe logo hedofamu hamedei ba: sa.
19 a ciki ina kamar ruwan inabi wanda aka rufe a cikin kwalaba, kamar sabuwar salkar ruwan inabi mai shirin fashewa.
Na da sia: mu logo hame ba: sea, na da ohe gadofo amo da gaheabolo waini hano amoga nabai gala, amo defele fudagala: mu.
20 Dole in yi magana in sami lafiya; dole in buɗe baki in ba da amsa.
Hamedei! Na da bu ouiya: le esalumu da hamedeidafa.
21 Ba zan nuna wa wani sonkai ba, ko kuma in yi wa wani daɗin baki ba;
Na da dunu afae amomagale hame sia: mu. Na da dunu afae amoma dabua hahayafuli hame sia: mu.
22 gama da a ce na iya daɗin baki, da wanda ya yi ni ya ɗauke ni daga nan tuntuni.
Na da osobo bagade dunuma hahayafuli sia: mu hamedei ba: sa. Amane hamoi ganiaba, Gode da hedolowane nama se dabe ia: noba.