< Ayuba 31 >

1 “Na yi alkawari da idanuna kada su dubi budurwa da muguwar sha’awa.
Med augo hev eg gjort ei pakt; eg skal’kje skygna etter møy.
2 Gama mene ne rabon mutum daga Allah a sama, gādonsa daga Maɗaukaki a sama?
Kva gav meg elles Gud der uppe? Kva arv gav Allvald frå det høge?
3 Ba masifa ba ne domin mugaye, hallaka kuma ga waɗanda suka yi ba daidai ba?
Kjem ikkje udådsmann i naud? Og illgjersmenn i ulukka?
4 Bai ga hanyoyina ba ne bai ƙirga kowace takawata ba?
Ser ikkje han på mine vegar? Tel ikkje han kvart stig eg gjeng?
5 “In da na yi tafiya cikin rashin gaskiya ko kuma ƙafata ta yi sauri zuwa yin ƙarya,
Dersom eg fram med fals hev fare, og foten sprunge etter svik
6 Bari Allah yă auna a kan ma’auni na gaskiya zai kuma san cewa ni marar laifi ne.
- Gud vege meg på rettferds vegt, so han kann sjå eg skuldlaus er! -
7 In takawata ta kauce daga hanya, in zuciyata ta bi abin da idanuna ke so, ko kuma in hannuwana suna da laifi;
Veik mine stig frå vegen av, hev hjarta etter augo gjenge, var det ein flekk på mine hender,
8 bari waɗansu su ci abin da na shuka, kuma bari a tuge amfanin gonata.
so gjev ein annan et mitt såd, og riv mi planting upp med rot!
9 “In sha’awar mace ya shiga mini zuciya, ko kuma na laɓe a ƙofar maƙwabcina,
Let eg min hug av kvinna dåra, sneik eg til grannens dør meg fram,
10 sai matata ta niƙa hatsin wani kuma waɗansu maza su kwana da ita.
so lat mitt viv åt andre mala, og andre yver ho seg bøygje!
11 Gama wannan zai zama abin kunya, zunubin da za a yi shari’a a kai.
For dette er ei skjemdarferd, eit brot som dom og straff fortener,
12 Wuta ce take ƙuna har ta hallakar; za tă cinye saiwar abin da na shuka ƙurmus.
ein eld som eta vil til avgrunns og øydeleggja all mi eiga.
13 “In da na danne wa bayina maza da mata hakkinsu, sa’ad da suke da damuwa da ni,
Vanvyrd’ eg retten åt min træl og trælkvinna i trætta med deim?
14 me zan yi lokacin da Allah ya tuhume ni? Me zan ce lokacin da ya tambaye ni?
- Kva gjord’ eg då, når Gud reis upp? Kva svara eg, når han meg klaga?
15 Shi wanda ya yi ni a cikin uwata ba shi ne ya yi su ba? Ba shi ne ya yi mu a cikin uwayenmu ba?
Dei er som meg i morsliv skapte; ein forma oss i moderfang -
16 “In na hana wa matalauta abin da suke so, ko kuma in sa idanun gwauruwa su yi nauyi don kuka,
Um eg sagde nei når arming bad, og let enkja gråtande gå burt,
17 in na ajiye burodina don kaina kaɗai, ban kuwa ba wa marayu abinci sa’ad da suke jin yunwa,
hev eg mitt brød åleine ete, so farlaus inkje fekk ein bit,
18 amma tun suna tasowa na lura da su, kamar yadda mahaifi zai lura da ɗa, kuma tun da aka haife ni ina lura da gwauruwa.
- nei, far for han eg var frå yngdi, frå morsliv var eg hennar førar -
19 In da na ga wani yana mutuwa don rashin sutura, ko wani mai bukata da ba shi da riga,
Såg eg ein stakar utan klæde, ein fatig utan yverplagg,
20 kuma zuciyarsa ba tă gode mini ba don na yi masa sutura da gashin tumakina,
og so hans lender ei meg signa, og ei mi saueull han vermde,
21 in na ɗaga hannuna don in cuci maraya, domin na san in na faɗa za a ji ni a wurin masu shari’a,
hev eg mot farlaus handi lyft, av di eg medhald fekk i retten:
22 bari hannuna yă guntule daga kafaɗata, bari yă tsinke daga inda aka haɗa shi.
Let herdi mi or led då losna, og armen brotna frå sitt bein!
23 Gama ina jin tsoron hallaka daga Allah, kuma domin tsoron ɗaukakarsa ba zan iya yin waɗannan abubuwa ba.
For eg var ovleg rædd Guds straff, eg magtlaus stod framfor hans velde.
24 “In na dogara ga zinariya ko kuma na ce wa zallan zinariya, ‘Gare ki nake dogara,’
Um eg mi lit til gullet sette, og voni til det fine gull,
25 in na yi fahariya don yawan dukiyata, arzikin da hannuwana suka samu.
Gledde eg meg ved auka rikdom, og alt eg vann meg med mi hand,
26 In na dubi rana cikin haskenta, ko kuma wata yana tafiyarsa,
såg eg på ljoset når det stråla, på månen der han skreid i glans,
27 zuciyata ta jarrabtu gare su a ɓoye, hannuna kuma ya sumbace su.
vart hjarta mitt i løyndom dåra, so kyss på hand til deim eg sende,
28 Waɗannan ma za su zama zunubin da za a shari’anta ke nan don zai zama na yi wa Allah na sama rashin aminci.
so var det og straffande brot, då neitta eg min Gud der uppe.
29 “In na yi murna domin mugun abu ya faru da maƙiyina; ko kuma domin wahala ta same shi,
Hev eg meg gledt ved uvens uferd, og jubla når han kom i skade,
30 ban bar bakina yă yi zunubi ta wurin la’anta shi ba,
- men eg let ikkje munnen synda og banna honom ifrå livet -
31 in mutanen gidana ba su taɓa cewa, ‘Wane ne bai ƙoshi da naman Ayuba ba?’
hev ei mitt husfolk stendigt sagt: «Kven gjekk vel svolten frå hans bord?»
32 Ba baƙon da ya taɓa kwana a titi, gama koyaushe ƙofata tana buɗe domin matafiya,
- Eg let’kje framand natta ute; for ferdamann eg opna døri -
33 in na ɓoye zunubina yadda mutane suke yi, ta wurin ɓoye laifina a cikin zuciyata,
hev eg som Adam dult mi synd, og løynt mi misgjerd i min barm,
34 domin ina tsoron taron mutane kuma ina tsoron wulaƙancin da dangina za su yi mini, sai na yi shiru kuma ban fita waje ba.
di eg var rædd den store hop og ottast spott frå ættefrendar, so stilt eg heldt meg innum dører?
35 (“Kash, da ina da wanda zai ji ni! Na sa hannu ga abin da na faɗa don kāre kaina, bari Maɗaukaki yă amsa mini; bari mai tuhumata da laifi yă yi ƙarata a rubuce.
Å, vilde nokon høyra på meg! Sjå her er underskrifti mi, lat berre Allvald svara meg! Fekk eg den skrift min motpart skreiv,
36 Ba shakka sai in ɗora a kafaɗata, zan aza a kaina kamar rawani.
den skulde eg på oksli bera og binda på meg som ein krans
37 Zan ba shi lissafin duk abin da na taɓa yi; zan zo gabansa kamar ɗan sarki.)
eg melde honom kvart mitt stig, og som ein hovding møta honom.
38 “In ƙasata tana kuka da ni kunyoyinta duk sun cika da hawaye,
Dersom min åker klagar meg, og um plogforerne lyt gråta,
39 in na kwashe amfaninta ban biya ba ko kuma na kashe masu ita,
åt eg hans grøda ubetalt, tok livet eg av eigarmannen:
40 bari ƙaya ta fito a maimakon alkama ciyawa kuma a maimakon sha’ir.” Maganar Ayuba ta ƙare.
Lat då for kveite klunger gro, og ugras der eg sådde bygg!» Her endar Jobs tale.

< Ayuba 31 >