< Ayuba 31 >

1 “Na yi alkawari da idanuna kada su dubi budurwa da muguwar sha’awa.
Dengan sumpah aku telah berjanji gadis muda tak akan kupandang dengan berahi.
2 Gama mene ne rabon mutum daga Allah a sama, gādonsa daga Maɗaukaki a sama?
Apakah yang dilakukan Allah terhadap kita? Bagaimanakah dibalas-Nya perbuatan manusia?
3 Ba masifa ba ne domin mugaye, hallaka kuma ga waɗanda suka yi ba daidai ba?
Celaka dan kemalangan pasti Ia datangkan kepada orang yang melakukan kejahatan!
4 Bai ga hanyoyina ba ne bai ƙirga kowace takawata ba?
Allah pasti mengetahui segala perbuatanku; dilihat-Nya segala langkahku.
5 “In da na yi tafiya cikin rashin gaskiya ko kuma ƙafata ta yi sauri zuwa yin ƙarya,
Aku bersumpah bahwa belum pernah aku bertindak curang; belum pernah pula aku menipu orang.
6 Bari Allah yă auna a kan ma’auni na gaskiya zai kuma san cewa ni marar laifi ne.
Biarlah Allah menimbang aku di atas neraca yang sah, maka Ia akan tahu bahwa aku tidak bersalah.
7 In takawata ta kauce daga hanya, in zuciyata ta bi abin da idanuna ke so, ko kuma in hannuwana suna da laifi;
Andaikata aku telah menyimpang dari jalan yang benar, atau hatiku tertarik oleh hal yang cemar, jika tanganku ternoda oleh dosa,
8 bari waɗansu su ci abin da na shuka, kuma bari a tuge amfanin gonata.
maka biarlah orang lain makan apa yang kutabur, dan seluruh hasil bumiku hancur.
9 “In sha’awar mace ya shiga mini zuciya, ko kuma na laɓe a ƙofar maƙwabcina,
Seandainya pernah aku tertarik kepada istri tetanggaku, dan dengan sembunyi, kuintip dia di balik pintu,
10 sai matata ta niƙa hatsin wani kuma waɗansu maza su kwana da ita.
maka biarlah istriku memasak untuk orang lain; biarlah di ranjang lelaki lain ia berbaring.
11 Gama wannan zai zama abin kunya, zunubin da za a yi shari’a a kai.
Jika dosa yang keji itu memang kulakukan, aku patut menerima hukuman.
12 Wuta ce take ƙuna har ta hallakar; za tă cinye saiwar abin da na shuka ƙurmus.
Dosa itu membinasakan seperti api neraka, segala yang kumiliki habis dibakarnya. (questioned)
13 “In da na danne wa bayina maza da mata hakkinsu, sa’ad da suke da damuwa da ni,
Ketika hambaku mengeluh karena haknya kusalahi, kudengarkan dia dan kuperlakukan dengan tulus hati.
14 me zan yi lokacin da Allah ya tuhume ni? Me zan ce lokacin da ya tambaye ni?
Jika tidak, bagaimana harus kuhadapi Allahku? Apa jawabku pada waktu Ia datang menghakimi aku?
15 Shi wanda ya yi ni a cikin uwata ba shi ne ya yi su ba? Ba shi ne ya yi mu a cikin uwayenmu ba?
Bukankah Allah yang menciptakan aku, menciptakan juga hamba-hambaku itu?
16 “In na hana wa matalauta abin da suke so, ko kuma in sa idanun gwauruwa su yi nauyi don kuka,
Belum pernah aku tak mau menolong orang yang papa, atau membiarkan para janda hidup berputus asa.
17 in na ajiye burodina don kaina kaɗai, ban kuwa ba wa marayu abinci sa’ad da suke jin yunwa,
Belum pernah kubiarkan yatim piatu kelaparan, sedangkan aku sendiri cukup makanan.
18 amma tun suna tasowa na lura da su, kamar yadda mahaifi zai lura da ɗa, kuma tun da aka haife ni ina lura da gwauruwa.
Sejak kecil mereka kupelihara; seumur hidupku kubimbing mereka.
19 In da na ga wani yana mutuwa don rashin sutura, ko wani mai bukata da ba shi da riga,
Jika kulihat orang yang berkekurangan, terlalu miskin untuk membeli pakaian,
20 kuma zuciyarsa ba tă gode mini ba don na yi masa sutura da gashin tumakina,
kuhangatkan dia dengan kain wol dari dombaku sendiri, maka ia akan memuji aku dengan segenap hati.
21 in na ɗaga hannuna don in cuci maraya, domin na san in na faɗa za a ji ni a wurin masu shari’a,
Sekiranya pernah aku menindas yatim piatu, sebab yakin akan menang perkaraku,
22 bari hannuna yă guntule daga kafaɗata, bari yă tsinke daga inda aka haɗa shi.
maka biarlah patah kedua lenganku sehingga terpisah dari bahuku.
23 Gama ina jin tsoron hallaka daga Allah, kuma domin tsoron ɗaukakarsa ba zan iya yin waɗannan abubuwa ba.
Tak akan aku berbuat begitu, sebab hukuman Allah sangat mengecutkan hatiku.
24 “In na dogara ga zinariya ko kuma na ce wa zallan zinariya, ‘Gare ki nake dogara,’
Tidak pernah aku mengandalkan hartaku,
25 in na yi fahariya don yawan dukiyata, arzikin da hannuwana suka samu.
atau membanggakan kekayaanku.
26 In na dubi rana cikin haskenta, ko kuma wata yana tafiyarsa,
Tak pernah kusembah mentari yang bersinar cerah ataupun bulan yang bercahaya indah.
27 zuciyata ta jarrabtu gare su a ɓoye, hannuna kuma ya sumbace su.
Tak pernah aku terpikat olehnya, atau kukecup tanganku untuk menghormatinya.
28 Waɗannan ma za su zama zunubin da za a shari’anta ke nan don zai zama na yi wa Allah na sama rashin aminci.
Dosa semacam itu patut mendapat hukuman mati; karena Allah Yang Mahakuasa telah diingkari.
29 “In na yi murna domin mugun abu ya faru da maƙiyina; ko kuma domin wahala ta same shi,
Belum pernah aku bersenang karena musuhku menderita, atau bersukacita karena ia mendapat celaka.
30 ban bar bakina yă yi zunubi ta wurin la’anta shi ba,
Aku tidak berdoa untuk kematian musuhku; tak pernah aku berbuat dosa semacam itu.
31 in mutanen gidana ba su taɓa cewa, ‘Wane ne bai ƙoshi da naman Ayuba ba?’
Orang-orang yang bekerja padaku tahu, bahwa siapa saja kujamu di rumahku.
32 Ba baƙon da ya taɓa kwana a titi, gama koyaushe ƙofata tana buɗe domin matafiya,
Rumahku terbuka bagi orang yang bepergian; tak pernah kubiarkan mereka bermalam di jalan.
33 in na ɓoye zunubina yadda mutane suke yi, ta wurin ɓoye laifina a cikin zuciyata,
Orang lain menyembunyikan dosanya, tetapi aku tak pernah berbuat seperti mereka.
34 domin ina tsoron taron mutane kuma ina tsoron wulaƙancin da dangina za su yi mini, sai na yi shiru kuma ban fita waje ba.
Pendapat umum tidak kutakuti, dan penghinaan orang, aku tak perduli. Tak pernah aku tinggal di rumah atau diam saja, hanya karena takut akan dihina.
35 (“Kash, da ina da wanda zai ji ni! Na sa hannu ga abin da na faɗa don kāre kaina, bari Maɗaukaki yă amsa mini; bari mai tuhumata da laifi yă yi ƙarata a rubuce.
Tiadakah orang yang mau mendengarkan kata-kataku? Ku bersumpah bahwa benarlah semuanya itu. Kiranya Yang Mahakuasa menjawab aku. Seandainya tuduhan musuh terhadap aku ditulis semua sehingga terlihat olehku,
36 Ba shakka sai in ɗora a kafaɗata, zan aza a kaina kamar rawani.
maka dengan bangga akan kupasang pada bahu, dan sebagai mahkota kulekatkan di kepalaku.
37 Zan ba shi lissafin duk abin da na taɓa yi; zan zo gabansa kamar ɗan sarki.)
Akan kuberitahukan kepada Allah segala yang kubuat; akan kuhadapi Dia dengan bangga dan kepala terangkat.
38 “In ƙasata tana kuka da ni kunyoyinta duk sun cika da hawaye,
Seandainya tanah yang kubajak telah kucuri, dan kurampas dari pemiliknya yang sejati,
39 in na kwashe amfaninta ban biya ba ko kuma na kashe masu ita,
seandainya hasilnya habis kumakan, dan petani yang menanamnya kubiarkan kelaparan,
40 bari ƙaya ta fito a maimakon alkama ciyawa kuma a maimakon sha’ir.” Maganar Ayuba ta ƙare.
biarlah bukan jelai dan gandum yang tumbuh di ladang, melainkan semak berduri dan rumput ilalang." Sekianlah kata-kata Ayub.

< Ayuba 31 >