< Ayuba 30 >
1 “Amma yanzu suna yi mini ba’a waɗanda na girme su, waɗanda iyayensu maza ba su isa su zama karnukan kiwon garken tumakina ba.
Toda sedaj me imajo tisti, ki so mlajši od mene, v posmeh, katerih očete bi preziral, da jih postavim s psi svojega tropa.
2 Ina amfani ƙarfin hannuwansu gare ni, tun da ba su da sauran kuzari?
Da, kako naj mi moč njihovih rok koristi, zrelost je odšla od njih?
3 Duk sun rame don rashi da yunwa, suna yawo a gaigayar ƙasa a kufai da dare.
Zaradi potrebe in lakote so bili osamljeni. Bežijo v divjino, v prejšnjem času zapuščeno in opustošeno.
4 A cikin jeji suna tsinkar ganyaye marasa daɗi, jijiyoyin itacen kwakwa ne abincinsu.
Ki sekajo egiptovsko špinačo pri grmih in brinove korenine so njihova hrana.
5 An kore su daga cikin mutanensu, aka yi musu ihu kamar ɓarayi.
Pregnani so bili izmed ljudi (za njimi so vpili kakor za tatom),
6 An sa dole su zauna a kwazazzabai da kuma cikin kogunan duwatsu da kuma cikin ramummuka cikin ƙasa.
da prebivajo v pečinah dolin, v zemeljskih votlinah in v skalah.
7 Suka yi ta kuka kamar dabbobi a jeji, suka taru a ƙarƙashin sarƙaƙƙiya.
Med grmovjem so rigali, pod koprivami so bili zbrani skupaj.
8 Mutane marasa hankali marasa suna, an kore su daga ƙasar.
Bili so otroci bedakov, da, otroci nizkotnih mož, bili so zlobnejši kakor zemlja.
9 “Yanzu kuma’ya’yansu maza su suke yi mini ba’a cikin waƙa na zama abin banza a gare su.
Sedaj sem njihova pesem, da, jaz sem njihova tarča posmeha.
10 Suna ƙyamata suna guduna; suna tofa mini miyau a fuska.
Prezirajo me, bežijo daleč od mene in ne prizanašajo mi pljunka v moj obraz.
11 Yanzu da Allah ya kunce bakana ya ba ni wahala sun raba ni da mutuncina.
Ker je odvezal mojo vrvico in me prizadel, so tudi oni popustili uzdo pred menoj.
12 A hannun damana’yan tā-da-na-zaune-tsaye sun tayar; sun sa tarko a ƙafafuna, sun yi shirin hallaka ni.
Na moji desni roki vstaja mladina. Moja stopala odrivajo in zoper mene so dvignili poti svojega uničenja.
13 Sun ɓata mini hanyata; sun yi nasara cikin hallaka ni, ba tare da wani ya taimake su ba.
Škodujejo moji stezi, postavili so mojo katastrofo, nobenega pomočnika nimajo.
14 Suka nufo ni daga kowane gefe; suka auko mini da dukan ƙarfinsu.
Prišli so nadme kakor [skozi] široko vrzel vodá. V opustošenju so se zgrnili nadme.
15 Tsoro ya rufe ni; an kawar mini mutuncina kamar da iska, dukiyata ta watse kamar girgije.
Strahote so se zgrnile nadme. Mojo dušo zasledujejo kakor veter in moja blaginja mineva kakor oblak.
16 “Yanzu raina yana ƙarewa; kwanakin wahala sun kama ni.
Sedaj je moja duša izlita nadme, polastili so se me dnevi stiske.
17 Dare ya huda ƙasusuwana; ina ta shan azaba ba hutawa.
Moje kosti so prebodene v meni v nočnem obdobju in moje kite nimajo počitka.
18 A cikin girman ikonsa Allah ya zama kamar riga a jikina; ya shaƙe ni kamar wuyan rigata.
Z veliko silo moje bolezni je moja obleka spremenjena; naokoli me veže kakor ovratnik mojega plašča.
19 Ya jefa ni cikin laka, na zama ba kome ba sai ƙura da toka.
Vrgel me je v blato in postal sem podoben prahu in pepelu.
20 “Na yi kuka gare ka ya Allah, amma ba ka amsa mini ba. Na tashi tsaye, amma sai ka dube ni kawai.
Kličem k tebi, ti pa me ne slišiš. Vstanem, ti pa se ne oziraš name.
21 Ka dube ni ba tausayi; Ka kai mini hari da ƙarfin hannunka.
Do mene si postal krut; s svojo močno roko se nastrojuješ zoper mene.
22 Ka ɗaga ni sama ka ɗora ni a kan iska; ka jujjuya ni cikin hadari.
Vzdiguješ me k vetru, povzročaš mi, da jaham na njem in raztapljaš moje imetje.
23 Na san za ka sauko da ni ga mutuwa zuwa wurin da kowane mai rai zai je.
Kajti vem, da me boš privedel k smrti in k hiši, določeni za vse živeče.
24 “Ba shakka ba mai ɗora hannu a kan mutumin da yake cikin wahala. Lokacin da ya yi kukan neman taimako a cikin wahalarsa.
Vendar svoje roke ne bo iztegnil h grobu, čeprav v svojem uničenju kričijo.
25 Ashe ban yi kuka domin waɗanda suke cikin damuwa ba? Ko zuciyata ba tă yi baƙin ciki domin matalauta ba?
Mar nisem jokal zaradi tistega, ki je bil v stiski? Mar ni moja duša žalovala za ubogim?
26 Duk da haka sa’ad da nake begen abu mai kyau, mugun abu ne ya zo; Sa’ad da nake neman haske, sai duhu ya zo.
Ko sem gledal za dobrim, potem je prišlo k meni zlo. Ko pa sem pričakoval svetlobo, je prišla tema.
27 Zuciyata ba tă daina ƙuna ba; ina fuskantar kwanakin wahala.
Moja notranjost vre in ne počiva. Dnevi stiske so me ovirali.
28 Na yi baƙi ƙirin, amma ba rana ce ta ƙona ni ba. Na tsaya a cikin mutane, na kuma yi kuka don taimako.
Odšel sem žalujoč brez sonca. Vstal sem in klical v skupnosti.
29 Na zama ɗan’uwan diloli, na zama abokan mujiyoyi.
Brat sem zmajem in družabnik sovam.
30 Fatar jikina ta yi baƙi tana ɓarewa; jikina yana ƙuna da zazzaɓi.
Moja koža na meni je črna in moje kosti gorijo zaradi vročine.
31 Garayata ta zama ta makoki, sarewata kuma ta zama ta kuka.
Tudi moja harfa je obrnjena v žalovanje in moja piščal v glas tistih, ki jokajo.