< Ayuba 30 >
1 “Amma yanzu suna yi mini ba’a waɗanda na girme su, waɗanda iyayensu maza ba su isa su zama karnukan kiwon garken tumakina ba.
А сада смеју ми се млађи од мене, којима отаца не бих хтео метнути са псима стада свог.
2 Ina amfani ƙarfin hannuwansu gare ni, tun da ba su da sauran kuzari?
А на шта би ми и била сила руку њихових? У њима беше пропала старост.
3 Duk sun rame don rashi da yunwa, suna yawo a gaigayar ƙasa a kufai da dare.
Од сиромаштва и глади самоћаваху бежећи од сува, мрачна, пуста и опустошена места;
4 A cikin jeji suna tsinkar ganyaye marasa daɗi, jijiyoyin itacen kwakwa ne abincinsu.
Који браху лободу по честама, и смреково корење беше им храна.
5 An kore su daga cikin mutanensu, aka yi musu ihu kamar ɓarayi.
Између људи беху изгоњени и викаше се за њима као за лупежом.
6 An sa dole su zauna a kwazazzabai da kuma cikin kogunan duwatsu da kuma cikin ramummuka cikin ƙasa.
Живљаху по страшним увалама, по јамама у земљи и у камену.
7 Suka yi ta kuka kamar dabbobi a jeji, suka taru a ƙarƙashin sarƙaƙƙiya.
По грмовима рикаху, под трњем се скупљаху.
8 Mutane marasa hankali marasa suna, an kore su daga ƙasar.
Беху људи никакви и без имена, мање вредни него земља.
9 “Yanzu kuma’ya’yansu maza su suke yi mini ba’a cikin waƙa na zama abin banza a gare su.
И њима сам сада песма, и постах им прича.
10 Suna ƙyamata suna guduna; suna tofa mini miyau a fuska.
Гаде се на ме, иду далеко од мене и не устежу се пљувати ми у лице.
11 Yanzu da Allah ya kunce bakana ya ba ni wahala sun raba ni da mutuncina.
Јер је Бог одапео моју тетиву и муке ми задао те збацише узду преда мном.
12 A hannun damana’yan tā-da-na-zaune-tsaye sun tayar; sun sa tarko a ƙafafuna, sun yi shirin hallaka ni.
С десне стране устајаху момци, поткидаху ми ноге, и насипају пут к мени да ме упропасте.
13 Sun ɓata mini hanyata; sun yi nasara cikin hallaka ni, ba tare da wani ya taimake su ba.
Раскопаше моју стазу, умножише ми муке, не треба нико да им помаже.
14 Suka nufo ni daga kowane gefe; suka auko mini da dukan ƙarfinsu.
Као широким проломом навиру, и наваљују преко развалина.
15 Tsoro ya rufe ni; an kawar mini mutuncina kamar da iska, dukiyata ta watse kamar girgije.
Страхоте навалише на ме, и као ветар терају душу моју, и као облак прође срећа моја.
16 “Yanzu raina yana ƙarewa; kwanakin wahala sun kama ni.
И сада се душа моја разлива у мени, стигоше ме дани мучни.
17 Dare ya huda ƙasusuwana; ina ta shan azaba ba hutawa.
Ноћу пробада ми кости у мени, и жиле моје не одмарају се.
18 A cikin girman ikonsa Allah ya zama kamar riga a jikina; ya shaƙe ni kamar wuyan rigata.
Од тешке силе променило се одело моје, и као огрлица у кошуље моје стеже ме.
19 Ya jefa ni cikin laka, na zama ba kome ba sai ƙura da toka.
Бацио ме је у блато, те сам као прах и пепео.
20 “Na yi kuka gare ka ya Allah, amma ba ka amsa mini ba. Na tashi tsaye, amma sai ka dube ni kawai.
Вичем к Теби, а Ти ме не слушаш; стојим пред Тобом, а Ти не гледаш на ме.
21 Ka dube ni ba tausayi; Ka kai mini hari da ƙarfin hannunka.
Претворио си ми се у љута непријатеља; силом руке своје супротиш ми се.
22 Ka ɗaga ni sama ka ɗora ni a kan iska; ka jujjuya ni cikin hadari.
Подижеш ме у ветар, посађујеш ме на њ, и растапаш у мени све добро.
23 Na san za ka sauko da ni ga mutuwa zuwa wurin da kowane mai rai zai je.
Јер знам да ћеш ме одвести на смрт и у дом одређени свима живима.
24 “Ba shakka ba mai ɗora hannu a kan mutumin da yake cikin wahala. Lokacin da ya yi kukan neman taimako a cikin wahalarsa.
Али неће пружити руке своје у гроб; кад их стане потирати, они неће викати.
25 Ashe ban yi kuka domin waɗanda suke cikin damuwa ba? Ko zuciyata ba tă yi baƙin ciki domin matalauta ba?
Нисам ли плакао ради оног који беше у злу? Није ли душа моја жалосна бивала ради убогог?
26 Duk da haka sa’ad da nake begen abu mai kyau, mugun abu ne ya zo; Sa’ad da nake neman haske, sai duhu ya zo.
Кад се добру надах, дође ми зло; и кад се надах светлости, дође мрак.
27 Zuciyata ba tă daina ƙuna ba; ina fuskantar kwanakin wahala.
Утроба је моја узаврела, и не може да се умири, задесише ме дани мучни.
28 Na yi baƙi ƙirin, amma ba rana ce ta ƙona ni ba. Na tsaya a cikin mutane, na kuma yi kuka don taimako.
Ходим црн, не од сунца, устајем и вичем у збору.
29 Na zama ɗan’uwan diloli, na zama abokan mujiyoyi.
Брат постах змајевима и друг совама.
30 Fatar jikina ta yi baƙi tana ɓarewa; jikina yana ƙuna da zazzaɓi.
Поцрнела је кожа на мени и кости моје посахнуше од жеге.
31 Garayata ta zama ta makoki, sarewata kuma ta zama ta kuka.
Гусле се моје претворише у запевку, и свирала моја у плач.