< Ayuba 30 >

1 “Amma yanzu suna yi mini ba’a waɗanda na girme su, waɗanda iyayensu maza ba su isa su zama karnukan kiwon garken tumakina ba.
Men no er eg til spott for deim som yngre er av år enn eg; eg deira feder ikkje fann verdige plass hjå gjætarhunden.
2 Ina amfani ƙarfin hannuwansu gare ni, tun da ba su da sauran kuzari?
Magtlause er og deira hender, og deira saft og kraft er burte;
3 Duk sun rame don rashi da yunwa, suna yawo a gaigayar ƙasa a kufai da dare.
Dei magre er av naud og svolt, dei gneg i turre øydemarki som alt i går var reine audni,
4 A cikin jeji suna tsinkar ganyaye marasa daɗi, jijiyoyin itacen kwakwa ne abincinsu.
og plukkar melde millom kjørri og hev til føda einerot.
5 An kore su daga cikin mutanensu, aka yi musu ihu kamar ɓarayi.
Frå folket vert dei jaga burt, fær tjuvemann slengt etter seg.
6 An sa dole su zauna a kwazazzabai da kuma cikin kogunan duwatsu da kuma cikin ramummuka cikin ƙasa.
Dei gøymer seg i fæle gil, i holor uti jord og fjell;
7 Suka yi ta kuka kamar dabbobi a jeji, suka taru a ƙarƙashin sarƙaƙƙiya.
og millom buskor skrålar dei og samlast under netlerunnar;
8 Mutane marasa hankali marasa suna, an kore su daga ƙasar.
ei ætt av dårar og namnlause som ein helst piskar ut or landet.
9 “Yanzu kuma’ya’yansu maza su suke yi mini ba’a cikin waƙa na zama abin banza a gare su.
No er eg slengjestev for deim, eit ordtak hev for deim eg vorte.
10 Suna ƙyamata suna guduna; suna tofa mini miyau a fuska.
Dei styggjest ved meg, held seg burte og sparer ei å sputta på meg.
11 Yanzu da Allah ya kunce bakana ya ba ni wahala sun raba ni da mutuncina.
Utan all blygd dei krenkjer meg, hiv av kvart band framfor mi åsyn.
12 A hannun damana’yan tā-da-na-zaune-tsaye sun tayar; sun sa tarko a ƙafafuna, sun yi shirin hallaka ni.
Eit utjo reiser seg til høgre, dei spenner mine føter burt, og legg ulukke-vegar mot meg.
13 Sun ɓata mini hanyata; sun yi nasara cikin hallaka ni, ba tare da wani ya taimake su ba.
Og stigen min den bryt dei upp og hjelper til med mi ulukka, dei som er hjelpelause sjølv.
14 Suka nufo ni daga kowane gefe; suka auko mini da dukan ƙarfinsu.
Som gjenom vide murbrot kjem dei, velter seg fram med bråk og brak.
15 Tsoro ya rufe ni; an kawar mini mutuncina kamar da iska, dukiyata ta watse kamar girgije.
Imot meg vender rædslor seg, mi æra elter dei som stormen, mi velferd kvarv som lette sky.
16 “Yanzu raina yana ƙarewa; kwanakin wahala sun kama ni.
No jamrar seg mi sjæl i meg; usæle dagar held meg fast.
17 Dare ya huda ƙasusuwana; ina ta shan azaba ba hutawa.
Natti gneg mine knokar av meg, min verk, mi pina aldri søv.
18 A cikin girman ikonsa Allah ya zama kamar riga a jikina; ya shaƙe ni kamar wuyan rigata.
Ved allmagt vert min klædnad vanstelt, heng tett som skjortekragen kring meg.
19 Ya jefa ni cikin laka, na zama ba kome ba sai ƙura da toka.
Han kasta meg i skarnet ned; og eg ser ut som mold og oska.
20 “Na yi kuka gare ka ya Allah, amma ba ka amsa mini ba. Na tashi tsaye, amma sai ka dube ni kawai.
Eg skrik til deg, du svarar ikkje, eg stend der, og du stirer på meg.
21 Ka dube ni ba tausayi; Ka kai mini hari da ƙarfin hannunka.
Hard hev du vorte imot meg, du stri’r mot meg med veldug hand.
22 Ka ɗaga ni sama ka ɗora ni a kan iska; ka jujjuya ni cikin hadari.
Du let meg fara burt i stormen, du let meg tynast i hans brus.
23 Na san za ka sauko da ni ga mutuwa zuwa wurin da kowane mai rai zai je.
Eg veit du fører meg til dauden, der alt som liver samlast lyt.
24 “Ba shakka ba mai ɗora hannu a kan mutumin da yake cikin wahala. Lokacin da ya yi kukan neman taimako a cikin wahalarsa.
Kven kavar ikkje når han søkk? Kven ropar ikkje ut i fåren?
25 Ashe ban yi kuka domin waɗanda suke cikin damuwa ba? Ko zuciyata ba tă yi baƙin ciki domin matalauta ba?
Gret eg’kje sjølv med den fortrykte, og syrgde yver fatigmann?
26 Duk da haka sa’ad da nake begen abu mai kyau, mugun abu ne ya zo; Sa’ad da nake neman haske, sai duhu ya zo.
Eg vona godt, men det kom vondt, eg venta ljos, men myrker kom.
27 Zuciyata ba tă daina ƙuna ba; ina fuskantar kwanakin wahala.
Det kokar allstødt i mitt indre, ulukkedagen møter meg.
28 Na yi baƙi ƙirin, amma ba rana ce ta ƙona ni ba. Na tsaya a cikin mutane, na kuma yi kuka don taimako.
Svart gjeng eg kring, men ikkje solbrend, eg ris i flokken, skrik um hjelp.
29 Na zama ɗan’uwan diloli, na zama abokan mujiyoyi.
Bror åt sjakalar hev eg vorte, til strussar eg ein frende er.
30 Fatar jikina ta yi baƙi tana ɓarewa; jikina yana ƙuna da zazzaɓi.
Mi hud er svart og flaknar av; det brenn i mine bein av hite.
31 Garayata ta zama ta makoki, sarewata kuma ta zama ta kuka.
Min cither hev eg bytt i sorg, og fløyta mi med gråtar-mål.

< Ayuba 30 >