< Ayuba 30 >

1 “Amma yanzu suna yi mini ba’a waɗanda na girme su, waɗanda iyayensu maza ba su isa su zama karnukan kiwon garken tumakina ba.
“Kodwa manje bayangiklolodela, amadoda angabantwana kimi, oyise engangingabehlisa ngibelusise izimvu zami.
2 Ina amfani ƙarfin hannuwansu gare ni, tun da ba su da sauran kuzari?
Amandla ezandla zabo ayengangisiza ngani mina, ngoba amadlabuzane abo ayesephelile;
3 Duk sun rame don rashi da yunwa, suna yawo a gaigayar ƙasa a kufai da dare.
sebejujukile ngokuswela langendlala, bazula elizweni elomileyo emangweni eyinkangala engelalutho ebusuku.
4 A cikin jeji suna tsinkar ganyaye marasa daɗi, jijiyoyin itacen kwakwa ne abincinsu.
Enkotheni khonale bakha imibhida emunyu, ukudla kwabo kuzimpande zezihlahla.
5 An kore su daga cikin mutanensu, aka yi musu ihu kamar ɓarayi.
Baxotshwa ebantwini bakibo, bathethiswa kungathi babengamasela.
6 An sa dole su zauna a kwazazzabai da kuma cikin kogunan duwatsu da kuma cikin ramummuka cikin ƙasa.
Kwasekumele bahlale ezihotsheni zezifula ezomileyo, ezimbalwini emadwaleni lemilindini emhlabathini.
7 Suka yi ta kuka kamar dabbobi a jeji, suka taru a ƙarƙashin sarƙaƙƙiya.
Bakhonya phakathi kwezihlahla baququbala ezixukwini.
8 Mutane marasa hankali marasa suna, an kore su daga ƙasar.
Base bengabantu abaphansi abangaselabizo, sebexotshiwe elizweni.
9 “Yanzu kuma’ya’yansu maza su suke yi mini ba’a cikin waƙa na zama abin banza a gare su.
Kodwa manje amadodana abo asengihaya ngengoma; sengiyisiga kubo.
10 Suna ƙyamata suna guduna; suna tofa mini miyau a fuska.
Bayangenyanya njalo bamela khatshana lami; kabathikazi ukungikhafulela ebusweni.
11 Yanzu da Allah ya kunce bakana ya ba ni wahala sun raba ni da mutuncina.
Khathesi njengoba uNkulunkulu eselithukulule idandili lami wangitshaya ngezinhlupheko, sebeklamasa kabasazithinti.
12 A hannun damana’yan tā-da-na-zaune-tsaye sun tayar; sun sa tarko a ƙafafuna, sun yi shirin hallaka ni.
Kwesokunene kwami ixuku liyangihlasela; bathiya inyawo zami ngemijibila bakhe imibundu yokungivimbezela.
13 Sun ɓata mini hanyata; sun yi nasara cikin hallaka ni, ba tare da wani ya taimake su ba.
Badiliza indlela yami; bayaphumelela ukungibhidliza besithi ‘Akekho ozamsiza.’
14 Suka nufo ni daga kowane gefe; suka auko mini da dukan ƙarfinsu.
Bahlasela ingathi bafohlela esikhaleni esivulekileyo; beza bethululeka phezu kwezinqwaba zamanxiwa.
15 Tsoro ya rufe ni; an kawar mini mutuncina kamar da iska, dukiyata ta watse kamar girgije.
Ukwesaba okukhulu kungiphethe; isithunzi sami sobuntu singathi siphethwe ngumoya, ukuvikeleka kwami kunyamalala njengeyezi.
16 “Yanzu raina yana ƙarewa; kwanakin wahala sun kama ni.
Manje impilo yami isincipha; insuku zokuhlupheka zingibambe nko.
17 Dare ya huda ƙasusuwana; ina ta shan azaba ba hutawa.
Ubusuku bugwaza amathambo ami; lokuqaqamba kobuhlungu bami kakupheli.
18 A cikin girman ikonsa Allah ya zama kamar riga a jikina; ya shaƙe ni kamar wuyan rigata.
Ngamandla akhe amakhulu uNkulunkulu unjengelembu kimi; uyangikhama ngamabheqe entanyeni yami.
19 Ya jefa ni cikin laka, na zama ba kome ba sai ƙura da toka.
Ungivoxela edakeni, ngicina sengiluthuli lomlotha.
20 “Na yi kuka gare ka ya Allah, amma ba ka amsa mini ba. Na tashi tsaye, amma sai ka dube ni kawai.
Ngikhala kuwe, Oh Nkulunkulu, kodwa kawuphenduli; ngiyasukuma, kodwa uyangikhangela kuphela.
21 Ka dube ni ba tausayi; Ka kai mini hari da ƙarfin hannunka.
Ungisukela ngesihluku; ungihlasela ngamandla esandla sakho.
22 Ka ɗaga ni sama ka ɗora ni a kan iska; ka jujjuya ni cikin hadari.
Uyangihlwitha ngiphetshulwe ngumoya; ngiphoseke le lale phakathi kwesiphepho.
23 Na san za ka sauko da ni ga mutuwa zuwa wurin da kowane mai rai zai je.
Ngiyazi ukuthi uzangilalisa phansi ekufeni, endaweni emiselwe konke okuphilayo.
24 “Ba shakka ba mai ɗora hannu a kan mutumin da yake cikin wahala. Lokacin da ya yi kukan neman taimako a cikin wahalarsa.
Ngempela kakho ombeka isandla umuntu oswelayo nxa ekhalela ukusizwa esebunzimeni.
25 Ashe ban yi kuka domin waɗanda suke cikin damuwa ba? Ko zuciyata ba tă yi baƙin ciki domin matalauta ba?
Kangibakhalelanga yini labo abahluphekileyo? Umoya wami kawubazwelanga usizi abayanga na?
26 Duk da haka sa’ad da nake begen abu mai kyau, mugun abu ne ya zo; Sa’ad da nake neman haske, sai duhu ya zo.
Kodwa ngathi ngilindele ubuhle, kweza ububi; ngathi ngilindele ukukhanya kweza ubumnyama.
27 Zuciyata ba tă daina ƙuna ba; ina fuskantar kwanakin wahala.
Ukudunguluka ngaphakathi kwami kakukhawuli; insuku zokuhlupheka zingijamele.
28 Na yi baƙi ƙirin, amma ba rana ce ta ƙona ni ba. Na tsaya a cikin mutane, na kuma yi kuka don taimako.
Ngihamba nje ngimnyama kubi, kungesikutshiswa lilanga; ngiyasukuma enkundleni ngicele uncedo.
29 Na zama ɗan’uwan diloli, na zama abokan mujiyoyi.
Sengingumfowabo wamakhanka, umkhula wezikhova.
30 Fatar jikina ta yi baƙi tana ɓarewa; jikina yana ƙuna da zazzaɓi.
Isikhumba sami siba mnyama, siyaxathuka; umzimba wami uyatshisa ngomkhuhlane.
31 Garayata ta zama ta makoki, sarewata kuma ta zama ta kuka.
Ichacho lami selilungiselwe isililo, lomqangala wami ulindele umkhosi wokukhala.”

< Ayuba 30 >