< Ayuba 30 >
1 “Amma yanzu suna yi mini ba’a waɗanda na girme su, waɗanda iyayensu maza ba su isa su zama karnukan kiwon garken tumakina ba.
“To sani koro gijara, kata obedo ni gin jomatindo ahinya kuoma, ma kata mana wuonegi ne ok anyal yienegi kata mana konyo guogi rito jamba.
2 Ina amfani ƙarfin hannuwansu gare ni, tun da ba su da sauran kuzari?
Ne gin joma tekregi oserumo kendo manyap ma ok nyal timona gimoro amora.
3 Duk sun rame don rashi da yunwa, suna yawo a gaigayar ƙasa a kufai da dare.
Negineno malich nikech chan gi kech mane gin-go kendo ne gidangʼni koni gi koni gotieno e piny motwo, kendo e piny mokethore modongʼ gunda.
4 A cikin jeji suna tsinkar ganyaye marasa daɗi, jijiyoyin itacen kwakwa ne abincinsu.
Negibayo ei thim koni gi koni ka gimanyo chiemo, kendo tiende yien maonge ndhandhu ema nobed chiembgi.
5 An kore su daga cikin mutanensu, aka yi musu ihu kamar ɓarayi.
Ne iriembogi gi mahu mana ka gima gin jokwoge.
6 An sa dole su zauna a kwazazzabai da kuma cikin kogunan duwatsu da kuma cikin ramummuka cikin ƙasa.
Nyaka ne gidag mana e aore modwono, kendo ei rogo mag lwendni.
7 Suka yi ta kuka kamar dabbobi a jeji, suka taru a ƙarƙashin sarƙaƙƙiya.
Ne giywak e bunge mana kondiegi kendo ne gilak ei bunge.
8 Mutane marasa hankali marasa suna, an kore su daga ƙasar.
Ne gin joma nono maonge nying, omiyo noriembgi gia e piny.
9 “Yanzu kuma’ya’yansu maza su suke yi mini ba’a cikin waƙa na zama abin banza a gare su.
“To koro yawuotgi jara ka giwer, makoro aselokora ngero ma gigoyo e kindgi.
10 Suna ƙyamata suna guduna; suna tofa mini miyau a fuska.
Gisin koda kendo ok gidwara butgi; ok lich negi kata ka gingʼulo olawo e wangʼa.
11 Yanzu da Allah ya kunce bakana ya ba ni wahala sun raba ni da mutuncina.
Sani koro gimwomore kuoma nikech Nyasaye osetieko tekrena kendo ogoya gi masira.
12 A hannun damana’yan tā-da-na-zaune-tsaye sun tayar; sun sa tarko a ƙafafuna, sun yi shirin hallaka ni.
Jonjoregi monja gie batha korachwich; gichikona obadho, kendo gikunyona buche mondo apodhie.
13 Sun ɓata mini hanyata; sun yi nasara cikin hallaka ni, ba tare da wani ya taimake su ba.
Giketho yora, gidwaro tieka chuth. Giwacho ni, ‘Onge ngʼama nyalo konye.’
14 Suka nufo ni daga kowane gefe; suka auko mini da dukan ƙarfinsu.
Gidonjo kuoma ka pi madonjo e hotogoro maduongʼ kata ka joma muomo ohinga kama ogore piny.
15 Tsoro ya rufe ni; an kawar mini mutuncina kamar da iska, dukiyata ta watse kamar girgije.
Masiche oola; mi duongʼna osekadho ka yamo, kendo kwe ma an-go osekadho ka boche polo.
16 “Yanzu raina yana ƙarewa; kwanakin wahala sun kama ni.
“Sani koro ngimana rumo mos mos; kendo chandruok omaka.
17 Dare ya huda ƙasusuwana; ina ta shan azaba ba hutawa.
Kochopo otieno to chokena muodore amuoda, kendo rem ma an-go ok miya yweyo.
18 A cikin girman ikonsa Allah ya zama kamar riga a jikina; ya shaƙe ni kamar wuyan rigata.
Nyasaye ngʼwana gi ngʼuta kuom chandruok mangʼeny ma asebedogo kendo tuo noketho denda, machalo mana gi nanga morido ngʼuta matek.
19 Ya jefa ni cikin laka, na zama ba kome ba sai ƙura da toka.
Ne owita nyaka ei chwodho, mi alokora buru.
20 “Na yi kuka gare ka ya Allah, amma ba ka amsa mini ba. Na tashi tsaye, amma sai ka dube ni kawai.
“Aywagorani, yaye Nyasaye, to itamori dwoko; achungʼ e nyimi to ingʼiya angʼiya.
21 Ka dube ni ba tausayi; Ka kai mini hari da ƙarfin hannunka.
Ilokona kiti kendo ibedo mager koda; isanda gi badi maratego.
22 Ka ɗaga ni sama ka ɗora ni a kan iska; ka jujjuya ni cikin hadari.
Iyudha kendo iliera e kor yamo, irunda ewi apaka.
23 Na san za ka sauko da ni ga mutuwa zuwa wurin da kowane mai rai zai je.
Angʼeyo ni ibiro tera nyaka e tho, nyaka kama ochan ne joma ngima duto.
24 “Ba shakka ba mai ɗora hannu a kan mutumin da yake cikin wahala. Lokacin da ya yi kukan neman taimako a cikin wahalarsa.
“Ongʼere ni ngʼama osehinyore ok nyal monj kendo, to oywak mana ni mondo okonye e chandruokne.
25 Ashe ban yi kuka domin waɗanda suke cikin damuwa ba? Ko zuciyata ba tă yi baƙin ciki domin matalauta ba?
Donge aseywago joma ni e chandruok? Donge chunya bedo malit kaparo jodhier?
26 Duk da haka sa’ad da nake begen abu mai kyau, mugun abu ne ya zo; Sa’ad da nake neman haske, sai duhu ya zo.
Ne ageno yudo mor kod ler; to rach kod mudho ema nobirona.
27 Zuciyata ba tă daina ƙuna ba; ina fuskantar kwanakin wahala.
Iya nyawni ma ok rum; kendo ndalo mag chandruok ema ochoma.
28 Na yi baƙi ƙirin, amma ba rana ce ta ƙona ni ba. Na tsaya a cikin mutane, na kuma yi kuka don taimako.
Pien denda lokore maratengʼ to ok nikech chiengʼ marieny matek; achungʼ e dier chokruok, kendo aywak mondo okonya.
29 Na zama ɗan’uwan diloli, na zama abokan mujiyoyi.
Achalo ngʼama nonywol kaachiel gi ondiegi, bende achalo osiep tula.
30 Fatar jikina ta yi baƙi tana ɓarewa; jikina yana ƙuna da zazzaɓi.
Pien denda olokore ratengʼ kendo opokore; kendo wich bar oowo denda ka mach.
31 Garayata ta zama ta makoki, sarewata kuma ta zama ta kuka.
Thuma mar nyatiti olokore gir kuyo, kendo asili mara olokore gir dengo.