< Ayuba 3 >
1 Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
Depois deste trabalho abriu sua boca, e amaldiçoou o dia de seu nascimento.
3 “A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
“Que pereça o dia em que eu nasci, a noite que dizia: “Há um menino concebido”.
4 Bari ranan nan ta zama duhu; kada Allah yă kula da ita; kada rana tă yi haske a wannan rana.
Que esse dia seja uma escuridão. Não deixe que Deus de cima o busque, nem deixar a luz brilhar sobre ela.
5 Bari duhu da inuwa mai duhu ta sāke rufe ta; gizagizai kuma su rufe ta; duhu kuma ya rufe haskenta.
Deixe a escuridão e a sombra da morte reivindicá-la para si mesmos. Deixe uma nuvem habitar sobre ela. Que tudo isso faça o dia negro aterrorizá-lo.
6 Bari duhu mai yawa yă rufe daren nan; kada a haɗa ta cikin kwanakin shekara, ko kuma cikin kwanakin watanni.
Quanto a essa noite, deixe que a escuridão espessa se apodere dela. Que não se regozije entre os dias do ano. Que não chegue ao número dos meses.
7 Bari daren yă zama marar amfani; kada a ji wata sowa ta farin ciki.
Eis, que essa noite seja estéril. Que nenhuma voz alegre venha aí.
8 Bari waɗanda suke la’anta ranaku su la’anta wannan rana su waɗanda suke umartar dodon ruwa.
Let eles amaldiçoam quem amaldiçoa o dia, que estão prontos para despertar o leviatã.
9 Bari taurarinta na safe su zama duhu; bari ranar tă yi ta jiran ganin haske amma kada tă gani,
Que as estrelas de seu crepúsculo sejam escuras. Deixe que ela procure luz, mas não tenha nenhuma, nem deixá-lo ver as pálpebras da manhã,
10 gama ba tă hana uwata ɗaukar cikina, don ta hana ni shan wahalan nan ba.
porque não fechou as portas do ventre de minha mãe, nem escondeu problemas de meus olhos.
11 “Me ya sa ban mutu ba da za a haife ni, ko kuma in mutu sa’ad da ana haihuwata ba?
“Por que eu não morri do útero? Por que eu não desisti do espírito quando minha mãe me aborreceu?
12 Me ya sa aka haife ni, aka tanada nono na sha na rayu?
Por que os joelhos me receberam? Ou por que o peito, que eu deveria amamentar?
13 Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
Por enquanto, eu deveria ter me deitado e ter ficado quieto. Eu deveria ter dormido, então eu estaria em repouso,
14 tare da sarakuna da mashawarta a cikin ƙasa, waɗanda suka gina wa kansu wuraren da yanzu duk sun rushe,
com reis e conselheiros da terra, que construíram lugares de resíduos para si mesmos;
15 da shugabanni waɗanda suke da zinariya, waɗanda suka cika gidajensu da azurfa.
ou com príncipes que tinham ouro, que enchiam suas casas de prata;
16 Ko kuma don me ba a ɓoye ni a cikin ƙasa kamar jaririn da aka haifa ba rai ba, kamar jaririn da bai taɓa ganin hasken rana ba.
ou como um nascimento inoportuno escondido que eu não tinha sido, como bebês que nunca viram a luz.
17 A wurin mugaye za su daina yin mugunta, gajiyayyu kuma za su huta.
Ali os ímpios deixam de incomodar. Aí o cansaço está em repouso.
18 Waɗanda aka daure za su sami jin daɗin; an sake su ba za su sāke jin ana tsawata masu ba.
Ali os prisioneiros estão à vontade juntos. Eles não ouvem a voz do mestre de tarefas.
19 Manyan da ƙanana suna a can, bawa kuma ya sami’yanci daga wurin maigidansa.
Os pequenos e os grandes estão lá. O servo está livre de seu amo.
20 “Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
“Por que se dá luz a quem está na miséria, vida para o amargo de alma,
21 ga waɗanda suke neman mutuwa amma ba su samu ba, waɗanda suke nemanta kamar wani abu mai daraja a ɓoye,
que anseiam pela morte, mas ela não chega; e cavar para ele mais do que para tesouros escondidos,
22 waɗanda suke farin ciki sa’ad da suka kai kabari?
que se regozijam excessivamente, e estão contentes, quando podem encontrar a sepultura?
23 Don me aka ba mutum rai, mutumin da bai san wani abu game da kansa ba, mutumin da Allah ya kange shi.
Por que é dada luz a um homem cujo caminho está escondido, em quem Deus se envolveu?
24 Baƙin ciki ya ishe ni maimakon abinci; ina ta yin nishi ba fasawa;
Pois meu suspiro vem antes de eu comer. Meus gemidos são derramados como água.
25 Abin da nake tsoro ya faru da ni; abin da ba na so ya same ni.
Pois o que eu temo vem sobre mim, aquilo de que tenho medo vem até mim.
26 Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”
Não estou à vontade, nem estou quieto, nem tenho descanso; mas vêm os problemas”.