< Ayuba 3 >

1 Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
سرانجام ایوب لب به سخن گشود و روزی را که از مادر زاییده شده بود نفرین کرده،
2 Ayuba ya ce,
گفت:
3 “A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
«نابود باد روزی که به دنیا آمدم و شبی که در رحم مادرم قرار گرفتم!
4 Bari ranan nan ta zama duhu; kada Allah yă kula da ita; kada rana tă yi haske a wannan rana.
ای کاش آن روز در ظلمت فرو رود و حتی خدا آن را به یاد نیاورد و نوری بر آن نتابد.
5 Bari duhu da inuwa mai duhu ta sāke rufe ta; gizagizai kuma su rufe ta; duhu kuma ya rufe haskenta.
ای کاش تاریکی و ظلمت مطلق آن را فرا گیرد و ابر تیره بر آن سایه افکند و تاریکی هولناک آن را در بر گیرد.
6 Bari duhu mai yawa yă rufe daren nan; kada a haɗa ta cikin kwanakin shekara, ko kuma cikin kwanakin watanni.
ای کاش آن شب از صفحهٔ روزگار محو گردد و دیگر هرگز در شمار روزهای سال و ماه قرار نگیرد.
7 Bari daren yă zama marar amfani; kada a ji wata sowa ta farin ciki.
ای کاش شبی خاموش و عاری از شادی باشد.
8 Bari waɗanda suke la’anta ranaku su la’anta wannan rana su waɗanda suke umartar dodon ruwa.
بگذار نفرین‌کنندگانِ ماهر، نفرینش کنند، آنان که در برانگیزانیدنِ لِویاتان ماهرند.
9 Bari taurarinta na safe su zama duhu; bari ranar tă yi ta jiran ganin haske amma kada tă gani,
ای کاش آن شب ستاره‌ای نداشته باشد و آرزوی روشنایی کند، ولی هرگز روشنایی نباشد و هیچگاه سپیدهٔ صبح را نبیند.
10 gama ba tă hana uwata ɗaukar cikina, don ta hana ni shan wahalan nan ba.
آن شب را لعنت کنید، چون قادر به بستن رحم مادرم نشد و باعث شد من متولد شده، دچار این بلاها شوم.
11 “Me ya sa ban mutu ba da za a haife ni, ko kuma in mutu sa’ad da ana haihuwata ba?
«چرا مرده به دنیا نیامدم؟ چرا وقتی از رَحِمِ مادرم بیرون می‌آمدم، نمردم؟
12 Me ya sa aka haife ni, aka tanada nono na sha na rayu?
چرا مادرم مرا روی زانوهایش گذاشت و مرا شیر داد؟
13 Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
اگر هنگام تولد می‌مردم، اکنون آرام و آسوده در کنار پادشاهان، رهبران و بزرگان جهان که کاخهای قدیمی برای خود ساختند و قصرهای خود را با طلا و نقره پر کردند، خوابیده بودم.
14 tare da sarakuna da mashawarta a cikin ƙasa, waɗanda suka gina wa kansu wuraren da yanzu duk sun rushe,
15 da shugabanni waɗanda suke da zinariya, waɗanda suka cika gidajensu da azurfa.
16 Ko kuma don me ba a ɓoye ni a cikin ƙasa kamar jaririn da aka haifa ba rai ba, kamar jaririn da bai taɓa ganin hasken rana ba.
«چرا مرده به دنیا نیامدم تا مرا دفن کنند؟ مانند نوزادی که هرگز فرصت دیدن روشنایی را نیافته است؟
17 A wurin mugaye za su daina yin mugunta, gajiyayyu kuma za su huta.
زیرا در عالم مرگ، شریران مزاحمتی به وجود نمی‌آورند و خستگان می‌آرامند.
18 Waɗanda aka daure za su sami jin daɗin; an sake su ba za su sāke jin ana tsawata masu ba.
آنجا اسیران با هم در آسایش‌اند، و فریاد کارفرمایان را نمی‌شنوند.
19 Manyan da ƙanana suna a can, bawa kuma ya sami’yanci daga wurin maigidansa.
در آنجا فقیر و غنی یکسانند و غلام از دست اربابش آزاد است.
20 “Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
«چرا باید نور زندگی به کسانی که در بدبختی و تلخکامی به سر می‌برند بتابد؟
21 ga waɗanda suke neman mutuwa amma ba su samu ba, waɗanda suke nemanta kamar wani abu mai daraja a ɓoye,
و چرا کسانی که آرزوی مردن دارند و مرگشان فرا نمی‌رسد و مثل مردمی که در پی گنج هستند به دنبال مرگ می‌گردند، زنده بمانند؟
22 waɗanda suke farin ciki sa’ad da suka kai kabari?
چه سعادت بزرگی است وقتی که سرانجام مرگ را در آغوش می‌کشند!
23 Don me aka ba mutum rai, mutumin da bai san wani abu game da kansa ba, mutumin da Allah ya kange shi.
چرا زندگی به آنانی داده می‌شود که آینده‌ای ندارند و خدا زندگیشان را از مشکلات پر ساخته؟
24 Baƙin ciki ya ishe ni maimakon abinci; ina ta yin nishi ba fasawa;
خوراک من غصه است، و آه و ناله مانند آب از وجودم جاری است.
25 Abin da nake tsoro ya faru da ni; abin da ba na so ya same ni.
چیزی که همیشه از آن می‌ترسیدم بر سرم آمده است.
26 Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”
آرامش و راحتی ندارم و رنجهای مرا پایانی نیست.»

< Ayuba 3 >