< Ayuba 3 >

1 Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
Då let Job upp munnen og banna fødedagen sin.
2 Ayuba ya ce,
Job tok til ords og sagde:
3 “A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
«Burt med den dag då eg vart fødd, den natt som sa: «Ein svein er avla!»
4 Bari ranan nan ta zama duhu; kada Allah yă kula da ita; kada rana tă yi haske a wannan rana.
Må denne dag til myrker verta - burtgløymd av Gud i høge himmel - og inkje ljos på honom skina!
5 Bari duhu da inuwa mai duhu ta sāke rufe ta; gizagizai kuma su rufe ta; duhu kuma ya rufe haskenta.
Lat svarte myrkret honom eiga og skyer seg kring honom samla! Dagmyrkjingar skal honom skræma
6 Bari duhu mai yawa yă rufe daren nan; kada a haɗa ta cikin kwanakin shekara, ko kuma cikin kwanakin watanni.
og myrkret gløypa denne natt! Burt med den natt frå årsens dagar, ho kome ei i månads tal!
7 Bari daren yă zama marar amfani; kada a ji wata sowa ta farin ciki.
Ja, aud og tom skal natti verta og ingen fagnad i ho klinga;
8 Bari waɗanda suke la’anta ranaku su la’anta wannan rana su waɗanda suke umartar dodon ruwa.
Dagbannarar skal henne banna, dei som kann mana upp Livjatan,
9 Bari taurarinta na safe su zama duhu; bari ranar tă yi ta jiran ganin haske amma kada tă gani,
Og morgonstjernor skal’kje skina; fåfengt ho venta skal på ljoset - augbrunerne av morgonroden -
10 gama ba tă hana uwata ɗaukar cikina, don ta hana ni shan wahalan nan ba.
av di ho ei livsdøri stengde på mor mi, so eg slapp for kval.
11 “Me ya sa ban mutu ba da za a haife ni, ko kuma in mutu sa’ad da ana haihuwata ba?
Kvi døydd’ eg ei i moders liv? Ell’ slokna då eg rett var fødd?
12 Me ya sa aka haife ni, aka tanada nono na sha na rayu?
Kvi fanst det kne som mot meg tok; og brjost eg kunde suga ved?
13 Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
So låg eg still og kvilde no, eg sov og hadde ro og fred
14 tare da sarakuna da mashawarta a cikin ƙasa, waɗanda suka gina wa kansu wuraren da yanzu duk sun rushe,
hjå kongar og hjå fyrstar, som til gravstad pyramider bygde,
15 da shugabanni waɗanda suke da zinariya, waɗanda suka cika gidajensu da azurfa.
hjå hovdingar som åtte gull og fyllte sine hus med sylv;
16 Ko kuma don me ba a ɓoye ni a cikin ƙasa kamar jaririn da aka haifa ba rai ba, kamar jaririn da bai taɓa ganin hasken rana ba.
ell’ ufødd var eg ikkje til, lik born som aldri ljoset såg.
17 A wurin mugaye za su daina yin mugunta, gajiyayyu kuma za su huta.
Der rasar ei dei vonde meir; der kviler dei som trøytte er;
18 Waɗanda aka daure za su sami jin daɗin; an sake su ba za su sāke jin ana tsawata masu ba.
og fangarne er trygge der; dei høyrer ingen drivar meir.
19 Manyan da ƙanana suna a can, bawa kuma ya sami’yanci daga wurin maigidansa.
Der stor og liten like er, og trælen fri for herren sin.
20 “Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
Kvi gjev han ljos til den som lid, og liv til deim som gremmer seg,
21 ga waɗanda suke neman mutuwa amma ba su samu ba, waɗanda suke nemanta kamar wani abu mai daraja a ɓoye,
som fåfengt stundar etter dauden, og søkjer han som løynde skatt,
22 waɗanda suke farin ciki sa’ad da suka kai kabari?
som gled seg, ja, som jublar høgt, og fegnast når dei finn ei grav -
23 Don me aka ba mutum rai, mutumin da bai san wani abu game da kansa ba, mutumin da Allah ya kange shi.
til mannen som ei finn sin veg, som Gud set fast og stengjer inne?
24 Baƙin ciki ya ishe ni maimakon abinci; ina ta yin nishi ba fasawa;
Min sukk hev vorte daglegt brød, og klaga mi som vatnet strøymar.
25 Abin da nake tsoro ya faru da ni; abin da ba na so ya same ni.
Meg råkar det eg ottast fyre; det som eg ræddast, hender meg.
26 Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”
Snaudt fær eg fred, snaudt fær eg ro, snaudt lindring - so kjem uro att.»

< Ayuba 3 >