< Ayuba 3 >
1 Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
Ngemva kwalokho uJobe wavula umlomo wakhe waliqalekisa ilanga azalwa ngalo.
3 “A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
“Sengathi ilanga lokuzalwa kwami lingatshabalala, lalobobusuku okwathiwa, ‘Kuzelwe umfana!’
4 Bari ranan nan ta zama duhu; kada Allah yă kula da ita; kada rana tă yi haske a wannan rana.
Lolosuku sengathi lungaphenduka ubumnyama; sengathi uNkulunkulu ophezulu angangalunanzi; lokukhanya kucime ngalo.
5 Bari duhu da inuwa mai duhu ta sāke rufe ta; gizagizai kuma su rufe ta; duhu kuma ya rufe haskenta.
Sengathi ubumnyama lethunzi elikhulu kungaluginya njalo; sengathi iyezi lingalusibekela; sengathi umnyama ungalugubuzela.
6 Bari duhu mai yawa yă rufe daren nan; kada a haɗa ta cikin kwanakin shekara, ko kuma cikin kwanakin watanni.
Lobobusuku, sengathi ubumnyama bungabuthi jwamu; sengathi bungayekelwa ukubalwa kanye lezinsuku zomnyaka futhi bungangeniswa lakuyiphi inyanga.
7 Bari daren yă zama marar amfani; kada a ji wata sowa ta farin ciki.
Sengathi lobobusuku bungaba yinyumba; sengathi kungeze kwezwakala umsindo wentokozo ngalo.
8 Bari waɗanda suke la’anta ranaku su la’anta wannan rana su waɗanda suke umartar dodon ruwa.
Sengathi labo abaqalekisa insuku bangaluqalekisa lolosuku, labo abazimisele ukuhlokoza uLeviyathani.
9 Bari taurarinta na safe su zama duhu; bari ranar tă yi ta jiran ganin haske amma kada tă gani,
Sengathi izinkanyezi zalo zokusa zingafiphala; lulindele imini kube yize lungayiboni imisebe yokuqala yokusa,
10 gama ba tă hana uwata ɗaukar cikina, don ta hana ni shan wahalan nan ba.
ngoba kaluyivalanga iminyango yesibeletho ngisiza ukufihla uhlupho emehlweni ami.
11 “Me ya sa ban mutu ba da za a haife ni, ko kuma in mutu sa’ad da ana haihuwata ba?
Kungani ngingafanga ngizalwa, ngahle ngacitsha ngisaphuma esiswini na?
12 Me ya sa aka haife ni, aka tanada nono na sha na rayu?
Kungani kwaba lamadolo okungemukela lamabele okungimunyisa na?
13 Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
Ngoba manje ngabe ngilele ekuthuleni; ngabe ngisebuthongweni ekuphumuleni
14 tare da sarakuna da mashawarta a cikin ƙasa, waɗanda suka gina wa kansu wuraren da yanzu duk sun rushe,
kanye lamakhosi lababusi bomhlaba, ababezakhele izindawo okwamanje sezingamanxiwa,
15 da shugabanni waɗanda suke da zinariya, waɗanda suka cika gidajensu da azurfa.
kanye lamakhosana ayelegolide, egcwalise izindlu zawo ngesiliva.
16 Ko kuma don me ba a ɓoye ni a cikin ƙasa kamar jaririn da aka haifa ba rai ba, kamar jaririn da bai taɓa ganin hasken rana ba.
Kumbe kungani ngingathukuzwanga emhlabathini njengomphunzo na, njengosane oluvele lungazange lubone ukukhanya kosuku?
17 A wurin mugaye za su daina yin mugunta, gajiyayyu kuma za su huta.
Khonale ababi kabasaxokozeli, njalo khonale abakhatheleyo basekuphumuleni.
18 Waɗanda aka daure za su sami jin daɗin; an sake su ba za su sāke jin ana tsawata masu ba.
Abathunjiweyo labo bazuza ukukhululeka; kabasakuzwa ukuhaladwa ngumtshayeli wabathunjiweyo.
19 Manyan da ƙanana suna a can, bawa kuma ya sami’yanci daga wurin maigidansa.
Abantukazana lezikhulu bakhonale, lesigqili siyakhululwa enkosini yaso.
20 “Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
Kungani ukukhanya kuphiwa labo abasosizini na, lokuphila kulabo abalobuhlungu emphefumulweni,
21 ga waɗanda suke neman mutuwa amma ba su samu ba, waɗanda suke nemanta kamar wani abu mai daraja a ɓoye,
kulabo abakhalela ukufa okungafikiyo, abakuthungathayo ukwedlula ingcebo efihliweyo,
22 waɗanda suke farin ciki sa’ad da suka kai kabari?
abaphuphuma ngenjabulo bathokoza nxa sebefika engcwabeni?
23 Don me aka ba mutum rai, mutumin da bai san wani abu game da kansa ba, mutumin da Allah ya kange shi.
Kungani impilo iphiwa umuntu ondlela yakhe ifihliwe, uNkulunkulu amhonqolozeleyo na?
24 Baƙin ciki ya ishe ni maimakon abinci; ina ta yin nishi ba fasawa;
Ngoba ukububula sokuphenduke ukudla kwami kwansukuzonke; ukugomela kwami kuthululeka njengamanzi.
25 Abin da nake tsoro ya faru da ni; abin da ba na so ya same ni.
Ebengikwesaba sekungehlele, obekungitshayisa ngovalo sekwenzakele kimi.
26 Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”
Kangilakho ukuchelesa, kangilakho ukuthula; kangilakuphumula, kodwa ukuhlupheka kuphela.”