< Ayuba 3 >

1 Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
Tukun wik sac, na Job el fah kasla ac selngawi len se ma osweyukla el.
2 Ayuba ya ce,
El fahk,
3 “A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
“O God, selngawiya fong se ma srimetak nga ah; Ac len se ma osweyukla nga!
4 Bari ranan nan ta zama duhu; kada Allah yă kula da ita; kada rana tă yi haske a wannan rana.
O God, ekulla len sac nu ke lohsr lulap. Nimet kom sifil esam len sac; Ac tia pac lela tuh in oasr kalem tolak len sac.
5 Bari duhu da inuwa mai duhu ta sāke rufe ta; gizagizai kuma su rufe ta; duhu kuma ya rufe haskenta.
Oru tuh in sie len ohkok ac lohsr matoltol; Afinya ke pukunyeng, ac kosrala kalmen faht uh liki.
6 Bari duhu mai yawa yă rufe daren nan; kada a haɗa ta cikin kwanakin shekara, ko kuma cikin kwanakin watanni.
Eela fong sac liki yac uh, Ac tia lela in sifil oekyuk.
7 Bari daren yă zama marar amfani; kada a ji wata sowa ta farin ciki.
Oru tuh in wangin koanon fong sac, Sie fong wangin pusren engan lohngyuk.
8 Bari waɗanda suke la’anta ranaku su la’anta wannan rana su waɗanda suke umartar dodon ruwa.
Lela tuh mwet inutnut in selngawi len sac, Elos su etu in pirakak kosro sulallal Leviathan.
9 Bari taurarinta na safe su zama duhu; bari ranar tă yi ta jiran ganin haske amma kada tă gani,
Lela tuh itu Nasren in tia tolak, Ac oru tuh lohsr lun fong sac in lohsr na, ac tia sifil kalmelik.
10 gama ba tă hana uwata ɗaukar cikina, don ta hana ni shan wahalan nan ba.
Selngawiya fong sac lah pwanang nga isusla, Ac oru nga pula ma upa ac keok.
11 “Me ya sa ban mutu ba da za a haife ni, ko kuma in mutu sa’ad da ana haihuwata ba?
“Nga ke ngan misa na insien nina kiuk ah, Ku ke pacl se na ma osweyukla nga ah.
12 Me ya sa aka haife ni, aka tanada nono na sha na rayu?
Mwe mea nina kiuk ah in sruokyuwi finyepal? Mwe mea elan katitiyu?
13 Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
Nga funu misa na in pacl sac, nga lukun mongla na in pacl inge,
14 tare da sarakuna da mashawarta a cikin ƙasa, waɗanda suka gina wa kansu wuraren da yanzu duk sun rushe,
Oanna motul oana tokosra, ku mwet leum Su sifil musaela inkul matu sin mwet leum uh.
15 da shugabanni waɗanda suke da zinariya, waɗanda suka cika gidajensu da azurfa.
Nga lukun motul na oana fisrak Su nwakla lohm selos ke gold ac silver,
16 Ko kuma don me ba a ɓoye ni a cikin ƙasa kamar jaririn da aka haifa ba rai ba, kamar jaririn da bai taɓa ganin hasken rana ba.
Ku motul oana sie tulik fusr ma misa na meet liki el isusla uh.
17 A wurin mugaye za su daina yin mugunta, gajiyayyu kuma za su huta.
In kulyuk uh, mwet koluk ac tila orekma koluk, Ac mwet orekma su totola elos eis pacl in mongla lalos ke elos oan in kulyuk uh.
18 Waɗanda aka daure za su sami jin daɗin; an sake su ba za su sāke jin ana tsawata masu ba.
Mwet sruoh ma misa tari elos muta in misla, Ac elos sukosok liki pusren sapsap ac kas kou.
19 Manyan da ƙanana suna a can, bawa kuma ya sami’yanci daga wurin maigidansa.
Mwet nukewa ac sun misa — mwet pwengpeng oayapa mwet tia eteyu — Ac mwet foko elos sukosokla.
20 “Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
“Efu ku kom oru tuh mwet uh in mutana in moul keok? Efu ku kom sang kalem in tolak mwet asor?
21 ga waɗanda suke neman mutuwa amma ba su samu ba, waɗanda suke nemanta kamar wani abu mai daraja a ɓoye,
Elos tupanna elos in misa, a elos tiana misa. Elos lungse kulyuk uh liki kutena mwe kasrup.
22 waɗanda suke farin ciki sa’ad da suka kai kabari?
Elos ac tiana engan nwe ke na elos misa ac pukpuki.
23 Don me aka ba mutum rai, mutumin da bai san wani abu game da kansa ba, mutumin da Allah ya kange shi.
God El okanlana ma ac sikyak nu selos tok uh, Ac El kosralosla tuh elos in tia ku in oru kutena ma.
24 Baƙin ciki ya ishe ni maimakon abinci; ina ta yin nishi ba fasawa;
Nga tia mongo — nga tung na, Ac nga tia ku in kutongya sasao luk.
25 Abin da nake tsoro ya faru da ni; abin da ba na so ya same ni.
Ma nukewa ma nga sangeng ac sensen kac uh sikyak.
26 Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”
Wangin misla nu sik, wangin mongla luk, Ac wangin saflaiyen mwe lokoalok nu sik.”

< Ayuba 3 >