< Ayuba 3 >
1 Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
Endlich öffnete Hiob den Mund und verfluchte seinen Geburtstag.
Und Hiob hob an und sprach:
3 “A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
Verflucht sei der Tag, an dem ich geboren, und die Nacht, die da sprach: es ward ein Knabe empfangen!
4 Bari ranan nan ta zama duhu; kada Allah yă kula da ita; kada rana tă yi haske a wannan rana.
Dieser Tag müsse finster bleiben: nicht frage nach ihm Gott in der Höhe, noch erglänze über ihm Tageshelle!
5 Bari duhu da inuwa mai duhu ta sāke rufe ta; gizagizai kuma su rufe ta; duhu kuma ya rufe haskenta.
Zurückfordern sollen ihn Finsternis und Tiefdunkel; Wolkendickicht lagere über ihm, und Tagverdüsterung möge ihn erschrecken.
6 Bari duhu mai yawa yă rufe daren nan; kada a haɗa ta cikin kwanakin shekara, ko kuma cikin kwanakin watanni.
Jene Nacht - sie sei ein Raub der Finsternis: nicht soll sie sich freuen unter des Jahres Tagen und in die Zahl der Monde trete sie nicht ein.
7 Bari daren yă zama marar amfani; kada a ji wata sowa ta farin ciki.
Ja, diese Nacht sei unfruchtbar: kein Jubelruf soll sie durchdringen.
8 Bari waɗanda suke la’anta ranaku su la’anta wannan rana su waɗanda suke umartar dodon ruwa.
Es sollen sie verwünschen, die den Tag verfluchen, die fähig sind, den Drachen anzuhetzen.
9 Bari taurarinta na safe su zama duhu; bari ranar tă yi ta jiran ganin haske amma kada tă gani,
Es müssen sich verfinstern ihrer Dämmerung Sterne; sie harre auf Licht - umsonst! und niemals schaue sie der Morgenröte Wimpern,
10 gama ba tă hana uwata ɗaukar cikina, don ta hana ni shan wahalan nan ba.
weil sie mir nicht verschloß des Mutterleibes Pforten, nicht barg das Elend vor meinen Augen!
11 “Me ya sa ban mutu ba da za a haife ni, ko kuma in mutu sa’ad da ana haihuwata ba?
Warum starb ich nicht im Mutterleibe, verschied ich nicht, als ich herausgetreten aus dem Mutterschoß?
12 Me ya sa aka haife ni, aka tanada nono na sha na rayu?
Warum empfingen mich Kniee, und wozu Brüste, daß ich sog?
13 Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
So läge ich nun und rastete, wäre entschlafen und hätte Ruhe
14 tare da sarakuna da mashawarta a cikin ƙasa, waɗanda suka gina wa kansu wuraren da yanzu duk sun rushe,
bei Königen und Ratsherren der Länder, die Pyramiden für sich bauten,
15 da shugabanni waɗanda suke da zinariya, waɗanda suka cika gidajensu da azurfa.
oder mit Fürsten, reich an Gold, die ihre Häuser mit Silber füllten.
16 Ko kuma don me ba a ɓoye ni a cikin ƙasa kamar jaririn da aka haifa ba rai ba, kamar jaririn da bai taɓa ganin hasken rana ba.
Oder einer verscharrten Fehlgeburt gleich wäre ich nicht ins Dasein getreten, Kindern gleich, die nie das Licht geschaut.
17 A wurin mugaye za su daina yin mugunta, gajiyayyu kuma za su huta.
Dort hören Frevler auf mit Toben, dort haben Ruhe, deren Kraft erschöpft.
18 Waɗanda aka daure za su sami jin daɗin; an sake su ba za su sāke jin ana tsawata masu ba.
Es rasten die Gefangenen allzumal, sie hören nicht des Fronvogts Ruf.
19 Manyan da ƙanana suna a can, bawa kuma ya sami’yanci daga wurin maigidansa.
Klein und groß gilt dort gleich, und frei ist der Knecht von seinem Herrn!
20 “Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
Warum schenkt er dem Elenden das Licht und Tiefbetrübten das Leben? -
21 ga waɗanda suke neman mutuwa amma ba su samu ba, waɗanda suke nemanta kamar wani abu mai daraja a ɓoye,
die da harren auf den Tod, er aber kommt nicht, die nach ihm graben, eifriger als nach Schätzen;
22 waɗanda suke farin ciki sa’ad da suka kai kabari?
die sich freuen würden bis zum Jubel, jauchzen würden, wenn sie das Grab fänden -
23 Don me aka ba mutum rai, mutumin da bai san wani abu game da kansa ba, mutumin da Allah ya kange shi.
dem Manne, dessen Pfad verborgen ist, den Gott ringsum abgesperrt hat?
24 Baƙin ciki ya ishe ni maimakon abinci; ina ta yin nishi ba fasawa;
Denn Seufzen ward mein täglich Brot, und gleich dem Wasser strömen meine Klagen.
25 Abin da nake tsoro ya faru da ni; abin da ba na so ya same ni.
Denn graute mir vor etwas, so traf es mich, und wovor ich schauderte, das ward mir zu Teil.
26 Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”
Noch fand ich nicht Ruhe, nicht Rast, nicht Frieden, da kam schon neues Toben!