< Ayuba 3 >
1 Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
After thus he opened Job mouth his and he cursed day his.
And he answered Job and he said.
3 “A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
Let it perish [the] day [which] I was born on it and the night [which] it said he has been conceived a man.
4 Bari ranan nan ta zama duhu; kada Allah yă kula da ita; kada rana tă yi haske a wannan rana.
The day that let it be darkness may not he care for it God above and may not it shine forth on it daylight.
5 Bari duhu da inuwa mai duhu ta sāke rufe ta; gizagizai kuma su rufe ta; duhu kuma ya rufe haskenta.
Let them reclaim it darkness and deep darkness let it settle down over it cloud let them terrify it [the] darkness of day.
6 Bari duhu mai yawa yă rufe daren nan; kada a haɗa ta cikin kwanakin shekara, ko kuma cikin kwanakin watanni.
The night that let it take it darkness may not it rejoice among [the] days of [the] year in [the] number of [the] months may not it come.
7 Bari daren yă zama marar amfani; kada a ji wata sowa ta farin ciki.
There! the night that let it be barren may not it come a cry of joy in it.
8 Bari waɗanda suke la’anta ranaku su la’anta wannan rana su waɗanda suke umartar dodon ruwa.
Let them curse it cursers of a day the [ones] ready to rouse Leviathan.
9 Bari taurarinta na safe su zama duhu; bari ranar tă yi ta jiran ganin haske amma kada tă gani,
Let them grow dark [the] stars of twilight its let it wait for light and not and may not it look on [the] eyelids of dawn.
10 gama ba tă hana uwata ɗaukar cikina, don ta hana ni shan wahalan nan ba.
For not it shut [the] doors of womb my and it hid trouble from eyes my.
11 “Me ya sa ban mutu ba da za a haife ni, ko kuma in mutu sa’ad da ana haihuwata ba?
Why? not from [the] womb did I die from [the] belly I came forth and I may expire?
12 Me ya sa aka haife ni, aka tanada nono na sha na rayu?
Why? did they receive me knees and why? breasts that I will suckle.
13 Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
For now I lay down and I may be at peace I slept then - it is at rest to me.
14 tare da sarakuna da mashawarta a cikin ƙasa, waɗanda suka gina wa kansu wuraren da yanzu duk sun rushe,
With kings and counselors of [the] earth the [ones who] rebuilt ruins for themselves.
15 da shugabanni waɗanda suke da zinariya, waɗanda suka cika gidajensu da azurfa.
Or with princes [whom] gold [belonged] to them those [who] filled houses their silver.
16 Ko kuma don me ba a ɓoye ni a cikin ƙasa kamar jaririn da aka haifa ba rai ba, kamar jaririn da bai taɓa ganin hasken rana ba.
Or like a miscarriage hidden not was I? like children [who] not they have seen light.
17 A wurin mugaye za su daina yin mugunta, gajiyayyu kuma za su huta.
There wicked [people] they cease turmoil and there they rest weary [ones] of strength.
18 Waɗanda aka daure za su sami jin daɗin; an sake su ba za su sāke jin ana tsawata masu ba.
Together prisoners they are at ease not they hear [the] voice of a taskmaster.
19 Manyan da ƙanana suna a can, bawa kuma ya sami’yanci daga wurin maigidansa.
Small and great [is] there he and a slave [is] free from master his.
20 “Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
Why? does someone give to a sufferer light and life to [people] bitter of soul.
21 ga waɗanda suke neman mutuwa amma ba su samu ba, waɗanda suke nemanta kamar wani abu mai daraja a ɓoye,
Those [who] long for death and there not [is] it and they dug for it more than hidden treasures.
22 waɗanda suke farin ciki sa’ad da suka kai kabari?
The joyful [people] to rejoicing they exult if they find [the] grave.
23 Don me aka ba mutum rai, mutumin da bai san wani abu game da kansa ba, mutumin da Allah ya kange shi.
To a man whom way his it is hidden and he has made inaccessible God behind him.
24 Baƙin ciki ya ishe ni maimakon abinci; ina ta yin nishi ba fasawa;
If before food my groaning my it comes and they poured forth like water cries of distress my.
25 Abin da nake tsoro ya faru da ni; abin da ba na so ya same ni.
For a fear I feared and it came to me and [that] which I dreaded it came to me.
26 Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”
Not I am at ease - and not I am at peace and not I am at rest and it has come turmoil.