< Ayuba 29 >

1 Ayuba ya ci gaba da jawabinsa,
Još nastavi Jov besjedu svoju i reèe:
2 “Da ma ina nan lokacin da ya wuce baya can, kwanakin da Allah yake lura da ni,
O da bih bio kao preðašnjih mjeseca, kao onijeh dana kad me Bog èuvaše,
3 lokacin da fitilarsa take haske a kaina na yi tafiya cikin duhu tare da haskensa.
Kad svijetljaše svijeæom svojom nad glavom mojom, i pri vidjelu njegovu hoðah po mraku,
4 Kwanakin da nake tasowa, lokacin da abokantakar Allah ta sa wa gidana albarka,
Kako bijah za mladosti svoje, kad tajna Božija bijaše u šatoru mom,
5 lokacin da Maɗaukaki yana tare da ni, kuma’ya’yana suna kewaye da ni,
Kad još bijaše svemoguæi sa mnom, i djeca moja oko mene,
6 lokacin da ake zuba madara a inda nake takawa, duwatsu kuma suna ɓulɓulo mini man zaitun.
Kad se trag moj oblivaše maslom, i stijena mi toèaše ulje potocima,
7 “Sa’ad da na je ƙofar birni na zauna a bainin jama’a,
Kad izlažah na vrata kroz grad, i na ulici namještah sebi stolicu:
8 matasan da suka gan ni sukan ja gefe tsofaffi kuma suka tashi tsaye;
Mladiæi videæi me uklanjahu se, a starci ustajahu i stajahu,
9 sarakuna suka yi shiru suka rufe bakunansu da hannuwansu;
Knezovi prestajahu govoriti i metahu ruku na usta svoja,
10 Muryar manya ta yi tsit harshensu ya manne a rufin bakunansu.
Upravitelji ustezahu glas svoj i jezik im prianjaše za grlo.
11 Duk wanda ya ji ni ya yaba mini waɗanda suka gan ni kuma sun amince da ni,
Jer koje me uho èujaše, nazivaše me blaženijem; i koje me oko viðaše, svjedoèaše mi
12 domin na ceci matalauta waɗanda suka nemi taimako, da marasa mahaifi waɗanda ba su da wanda zai taimake su.
Da izbavljam siromaha koji vièe, i sirotu i koji nema nikoga da mu pomože;
13 Mutumin da yake bakin mutuwa ya sa mini albarka. Na faranta wa gwauruwa zuciya.
Blagoslov onoga koji propadaše dolažaše na me, i udovici srce raspijevah;
14 Na yafa adalci ya zama suturata; gaskiya ita ce rigata da rawanina.
U pravdu se oblaèih i ona mi bijaše odijelo, kao plašt i kao vijenac bijaše mi sud moj.
15 Ni ne idon makafi kuma ƙafa ga guragu.
Oko bijah slijepcu i noga hromu.
16 Ni mahaifi ne ga masu bukata; na tsaya wa baƙo.
Otac bijah ubogima, i razbirah za raspru za koju ne znah.
17 Na karya ƙarfin mugaye na ƙwato waɗanda suke riƙe da haƙoransu.
I razbijah kutnjake nepravedniku, i iz zuba mu istrzah grabež.
18 “Na yi tunani cewa, ‘Zan mutu a cikin gidana, kwanakina da yawa kamar turɓayar ƙasa.
Zato govorah: u svojem æu gnijezdu umrijeti, i biæe mi dana kao pijeska.
19 Jijiyoyina za su kai cikin ruwa, kuma raɓa za tă kwanta a rassana dukan dare.
Korijen moj pružaše se kraj vode, rosa bivaše po svu noæ na mojim granama.
20 Ɗaukakata za tă kasance tare da ni garau, bakana koyaushe sabo ne a hannuna.’
Slava moja pomlaðivaše se u mene, i luk moj u ruci mojoj ponavljaše se.
21 “Mutane suna mai da hankali su saurare ni, suna yin shiru don su ji shawarata.
Slušahu me i èekahu, i muèahu na moj svjet.
22 Bayan da na yi magana, ba su ƙara ce kome ba. Maganata ta shige su.
Poslije mojih rijeèi niko ne pogovaraše, tako ih natapaše besjeda moja.
23 Sukan jira ni kamar yadda ake jiran ruwan sama. Sukan sha daga cikin maganganuna kamar mai shan ruwan bazara.
Jer me èekahu kao dažd, i usta svoja otvorahu kao na pozni dažd.
24 Sa’ad da na yi musu murmushi da ƙyar sukan yarda; hasken fuskata yana da daraja a gare su.
Kad bih se nasmijao na njih, ne vjerovahu, i sjajnosti lica mojega ne razgonjahu.
25 Na zaɓar masu inda za su bi na kuma zauna kamar sarkinsu; na zauna kamar sarki a cikin rundunansu; ina nan kamar mai yi wa masu makoki ta’aziyya.
Kad bih otišao k njima, sjedah u zaèelje, i bijah kao car u vojsci, kad tješi žalosne.

< Ayuba 29 >