< Ayuba 29 >
1 Ayuba ya ci gaba da jawabinsa,
Job nastavi svoju besjedu i reče:
2 “Da ma ina nan lokacin da ya wuce baya can, kwanakin da Allah yake lura da ni,
“O, da mi je prošle proživjet' mjesece, dane one kad je Bog nada mnom bdio,
3 lokacin da fitilarsa take haske a kaina na yi tafiya cikin duhu tare da haskensa.
kad mi je nad glavom njegov sjao žižak a kroz mrak me svjetlo njegovo vodilo,
4 Kwanakin da nake tasowa, lokacin da abokantakar Allah ta sa wa gidana albarka,
kao u dane mojih zrelih jeseni kad s mojim stanom Bog prijateljevaše,
5 lokacin da Maɗaukaki yana tare da ni, kuma’ya’yana suna kewaye da ni,
kada uz mene još bijaše Svesilni i moji me okruživahu dječaci,
6 lokacin da ake zuba madara a inda nake takawa, duwatsu kuma suna ɓulɓulo mini man zaitun.
kada mi se noge u mlijeku kupahu, a potokom ulja ključaše mi kamen!
7 “Sa’ad da na je ƙofar birni na zauna a bainin jama’a,
Kada sam na vrata gradska izlazio i svoju stolicu postavljao na trg,
8 matasan da suka gan ni sukan ja gefe tsofaffi kuma suka tashi tsaye;
vidjevši me, sklanjali bi se mladići, starci bi ustavši stojeći ostali.
9 sarakuna suka yi shiru suka rufe bakunansu da hannuwansu;
Razgovor bi prekidali uglednici i usta bi svoja rukom zatvarali.
10 Muryar manya ta yi tsit harshensu ya manne a rufin bakunansu.
Glavarima glas bi sasvim utihnuo, za nepce bi im se zalijepio jezik.
11 Duk wanda ya ji ni ya yaba mini waɗanda suka gan ni kuma sun amince da ni,
Tko god me slušao, blaženim me zvao, hvalilo me oko kad bi me vidjelo.
12 domin na ceci matalauta waɗanda suka nemi taimako, da marasa mahaifi waɗanda ba su da wanda zai taimake su.
Jer, izbavljah bijednog kada je kukao i sirotu ostavljenu bez pomoći.
13 Mutumin da yake bakin mutuwa ya sa mini albarka. Na faranta wa gwauruwa zuciya.
Na meni bješe blagoslov izgubljenih, srcu udovice ja veselje vraćah.
14 Na yafa adalci ya zama suturata; gaskiya ita ce rigata da rawanina.
Pravdom se ja kao haljinom odjenuh, nepristranost bje mi plaštem i povezom.
15 Ni ne idon makafi kuma ƙafa ga guragu.
Bjeh oči slijepcu i bjeh noge bogalju,
16 Ni mahaifi ne ga masu bukata; na tsaya wa baƙo.
otac ubogima, zastupnik strancima.
17 Na karya ƙarfin mugaye na ƙwato waɗanda suke riƙe da haƙoransu.
Kršio sam zube čovjeku opaku, plijen sam čupao iz njegovih čeljusti.
18 “Na yi tunani cewa, ‘Zan mutu a cikin gidana, kwanakina da yawa kamar turɓayar ƙasa.
Govorah: 'U svom ću izdahnuti gnijezdu, k'o palma, bezbrojne proživjevši dane.'
19 Jijiyoyina za su kai cikin ruwa, kuma raɓa za tă kwanta a rassana dukan dare.
Korijenje se moje sve do vode pruža, na granama mojim odmara se rosa.
20 Ɗaukakata za tă kasance tare da ni garau, bakana koyaushe sabo ne a hannuna.’
Pomlađivat će se svagda slava moja i luk će mi se obnavljati u ruci.'
21 “Mutane suna mai da hankali su saurare ni, suna yin shiru don su ji shawarata.
Slušali su željno što ću im kazati i šutjeli da od mene savjet čuju.
22 Bayan da na yi magana, ba su ƙara ce kome ba. Maganata ta shige su.
Na riječi mi ne bi ništa dometali i besjede su mi daždile po njima.
23 Sukan jira ni kamar yadda ake jiran ruwan sama. Sukan sha daga cikin maganganuna kamar mai shan ruwan bazara.
Za mnom žudjeli su oni k'o za kišom, otvarali usta k'o za pljuskom ljetnim.
24 Sa’ad da na yi musu murmushi da ƙyar sukan yarda; hasken fuskata yana da daraja a gare su.
Osmijeh moj bijaše njima ohrabrenje; pazili su na vedrinu moga lica.
25 Na zaɓar masu inda za su bi na kuma zauna kamar sarkinsu; na zauna kamar sarki a cikin rundunansu; ina nan kamar mai yi wa masu makoki ta’aziyya.
Njima ja sam izabirao putove, kao poglavar ja sam ih predvodio, kao kralj među svojim kad je četama kao onaj koji tješi ojađene.