< Ayuba 29 >

1 Ayuba ya ci gaba da jawabinsa,
Job ni a dei lawk hah bout a patawp teh,
2 “Da ma ina nan lokacin da ya wuce baya can, kwanakin da Allah yake lura da ni,
Oe ka loum tangcoung e a kum hoi thapa naw dawk bout kaawm haw pawiteh, Cathut ni na kountouknae a hnin patetlah
3 lokacin da fitilarsa take haske a kaina na yi tafiya cikin duhu tare da haskensa.
ka lû dawk hmaiim a ang teh, a angnae dawk hoi hmonae ka tapuet thai navah,
4 Kwanakin da nake tasowa, lokacin da abokantakar Allah ta sa wa gidana albarka,
Ka roung takhangnae a tueng, ka im dawk Cathut hoi kâhuikonae tueng, hatnae patetlah bout kaawm haw pawiteh,
5 lokacin da Maɗaukaki yana tare da ni, kuma’ya’yana suna kewaye da ni,
Athakasaipounge, kai koe na okhai e hoi, ka canaw ka teng vah petkâkalup lah ao awh navah,
6 lokacin da ake zuba madara a inda nake takawa, duwatsu kuma suna ɓulɓulo mini man zaitun.
Ka ceinae lamthung dawk maito sanutui a lawng, lungsongpui ni kai hanelah satui pou a lawng sak navah,
7 “Sa’ad da na je ƙofar birni na zauna a bainin jama’a,
khopui kâennae longkha koe ouk ka cei navah, thongma dawk ouk ka tahungnae koe ka ceikhai navah,
8 matasan da suka gan ni sukan ja gefe tsofaffi kuma suka tashi tsaye;
Thoundounnaw ni na hmu awh teh, a kâhro awh. Kacuenaw ni a thaw awh teh a kangdue awh.
9 sarakuna suka yi shiru suka rufe bakunansu da hannuwansu;
Bawinaw ni lawk dei hane pahni a cakuep awh. A kut hoi pahni a tabuem awh.
10 Muryar manya ta yi tsit harshensu ya manne a rufin bakunansu.
Bawinaw hai lawkkamuem lah duem ao awh teh, a lai teh adangka dawk rapkâbet pouh.
11 Duk wanda ya ji ni ya yaba mini waɗanda suka gan ni kuma sun amince da ni,
A hnâ ni a thai torei teh, yawhawi na poe awh. A mit hoi a hmu awh torei teh na panuikhai awh.
12 domin na ceci matalauta waɗanda suka nemi taimako, da marasa mahaifi waɗanda ba su da wanda zai taimake su.
Bangkongtetpawiteh, karoedengnaw hah ka rungngang teh na pa hoi kabawmkung ka tawn hoeh e naw hah ouk ka kabawp.
13 Mutumin da yake bakin mutuwa ya sa mini albarka. Na faranta wa gwauruwa zuciya.
Kahmatkatanaw e yawhawinaw hah, ka lathueng vah a pha. Lahmainaw e lungthin hah lunghawinae la ka sak sak.
14 Na yafa adalci ya zama suturata; gaskiya ita ce rigata da rawanina.
Lannae hah ka khohna teh, ka lannae teh angkidung hoi bawilakhung patetlah ao.
15 Ni ne idon makafi kuma ƙafa ga guragu.
Mitdawnnaw hanelah mit lah ka o teh, khokkhemnaw hanelah khok lah ka o.
16 Ni mahaifi ne ga masu bukata; na tsaya wa baƙo.
Karoedengnaw, hanelah na pa lah ka o teh, ka panue hoeh e naw e lawk hai ka ngai pouh.
17 Na karya ƙarfin mugaye na ƙwato waɗanda suke riƙe da haƙoransu.
Tamikathoutnaw e a no hah ka khoe pouh teh, a hâ hoi a kei e hah ka rasa pouh.
18 “Na yi tunani cewa, ‘Zan mutu a cikin gidana, kwanakina da yawa kamar turɓayar ƙasa.
Hottelah ka tabu thung ka due vaiteh, ka hninnaw teh sadi patetlah ka pung sak han.
19 Jijiyoyina za su kai cikin ruwa, kuma raɓa za tă kwanta a rassana dukan dare.
Tui aonae koe vah ka tangphanaw ka payang vaiteh, ka kangnaw dawk karum khodai tadamtui ao han.
20 Ɗaukakata za tă kasance tare da ni garau, bakana koyaushe sabo ne a hannuna.’
Ka bawilennae teh ka thung vah bout a katha teh, ka pala teh ka kut dawk a tha hoi a kawi han.
21 “Mutane suna mai da hankali su saurare ni, suna yin shiru don su ji shawarata.
Taminaw ni na ring teh na rabui awh. Ka khokhangnae dawk duem ao awh.
22 Bayan da na yi magana, ba su ƙara ce kome ba. Maganata ta shige su.
Ka dei hnukkhu hoi banghai dei awh hoeh toe. Ka dei e teh ahnimouh koe tadamtui patetlah a bo.
23 Sukan jira ni kamar yadda ake jiran ruwan sama. Sukan sha daga cikin maganganuna kamar mai shan ruwan bazara.
Khotui patetlah na ring awh teh, a hnukteng e kho ka rak e patetlah kakawpoung lah pahni a ang awh.
24 Sa’ad da na yi musu murmushi da ƙyar sukan yarda; hasken fuskata yana da daraja a gare su.
Ka panuikhai pawiteh yuem awh mahoeh. Ka minhmai a angnae teh, hmonae lah awm sak awh hoeh.
25 Na zaɓar masu inda za su bi na kuma zauna kamar sarkinsu; na zauna kamar sarki a cikin rundunansu; ina nan kamar mai yi wa masu makoki ta’aziyya.
Ahnimouh hane lamthung ka rawi teh, kahrawikung patetlah ka tahung. Hottelah ransanaw thung vah siangpahrang patetlah kho ka sak. A lung ka mathoutnaw lungpahawi e patetlah ka o.

< Ayuba 29 >