< Ayuba 29 >
1 Ayuba ya ci gaba da jawabinsa,
Job loh amah kah a pom te a cong tih,
2 “Da ma ina nan lokacin da ya wuce baya can, kwanakin da Allah yake lura da ni,
“Kai he hlamat kah hla bangla aka khueh tih Pathen kah khohnin bangla kai aka tuem te unim?
3 lokacin da fitilarsa take haske a kaina na yi tafiya cikin duhu tare da haskensa.
Amah loh a hmaithoi te ka lu soah a thangthen tih amah kah vangnah nen ni a. hmuep ah khaw ka caeh.
4 Kwanakin da nake tasowa, lokacin da abokantakar Allah ta sa wa gidana albarka,
Ka cavaa tue vaengah khaw ka dap ah Pathen kah baecenol la ka om.
5 lokacin da Maɗaukaki yana tare da ni, kuma’ya’yana suna kewaye da ni,
Tlungthang te kai taengah om pueng tih, ka kaepvai ka ca rhoek om.
6 lokacin da ake zuba madara a inda nake takawa, duwatsu kuma suna ɓulɓulo mini man zaitun.
Ka khokan te suknaeng neh a hluk tih lungpang loh kai ham situi sokca a long sak.
7 “Sa’ad da na je ƙofar birni na zauna a bainin jama’a,
Vangpuei vongka ah ka thoeng tih toltung ah ka ngolhmuen cikngae sak.
8 matasan da suka gan ni sukan ja gefe tsofaffi kuma suka tashi tsaye;
Kai m'hmuh uh vaengah cadong rhoek te thuh uh. Patong rhoek khaw thoo uh tih pai uh.
9 sarakuna suka yi shiru suka rufe bakunansu da hannuwansu;
Mangpa rhoek loh olthui te a phah uh tih a kut te a ka dongla a khueh uh.
10 Muryar manya ta yi tsit harshensu ya manne a rufin bakunansu.
Rhaengsang rhoek ol te a phah tih a lai khaw a dang dongla kap.
11 Duk wanda ya ji ni ya yaba mini waɗanda suka gan ni kuma sun amince da ni,
Hna loh a yaak vaengah kai n'uem tih mik loh a hmuh vaengah kai n'rhalrhing sak.
12 domin na ceci matalauta waɗanda suka nemi taimako, da marasa mahaifi waɗanda ba su da wanda zai taimake su.
Mangdaeng loh bomnah a bih tih cadah neh a taengah aka bom aka om pawt khaw ka loeih sak.
13 Mutumin da yake bakin mutuwa ya sa mini albarka. Na faranta wa gwauruwa zuciya.
Hlang milh kah yoethennah te kai soah pai tih nuhmai kah lungbuei khaw ka tamhoe sak.
14 Na yafa adalci ya zama suturata; gaskiya ita ce rigata da rawanina.
Duengnah te ka bai tih hnikul bangla kai n'khuk. Ka tiktamnah he ka sammuei nah ni.
15 Ni ne idon makafi kuma ƙafa ga guragu.
Mikdael taengah mik la, khokhaem taengah kho la ka om.
16 Ni mahaifi ne ga masu bukata; na tsaya wa baƙo.
Kai tah khodaeng taengah a napa la ka om tih ming pawt kah tuituknah te ka khe pah.
17 Na karya ƙarfin mugaye na ƙwato waɗanda suke riƙe da haƙoransu.
Boethae kah pumcu te ka thuk pah tih a no lamkah maeh te ka voeih pah.
18 “Na yi tunani cewa, ‘Zan mutu a cikin gidana, kwanakina da yawa kamar turɓayar ƙasa.
Te dongah, “Ka bu ah ka pal mako,” ka ti tih laivin bangla khohnin ka puh.
19 Jijiyoyina za su kai cikin ruwa, kuma raɓa za tă kwanta a rassana dukan dare.
Ka yung loh tui taengla a muk tih buemtui loh ka cangvuei dongah rhaeh.
20 Ɗaukakata za tă kasance tare da ni garau, bakana koyaushe sabo ne a hannuna.’
Ka thangpomnah ka taengah thai tih ka lii ka kut dongah tinghil.
21 “Mutane suna mai da hankali su saurare ni, suna yin shiru don su ji shawarata.
Kai taengah a hnatun uh tih a lamtawn uh dongah ka cilsuep ham kuemsuem uh.
22 Bayan da na yi magana, ba su ƙara ce kome ba. Maganata ta shige su.
Ka ol hnukah talh uh voel pawt tih kai olthui he amih soah tla.
23 Sukan jira ni kamar yadda ake jiran ruwan sama. Sukan sha daga cikin maganganuna kamar mai shan ruwan bazara.
Kai ham tah khotlan bangla a lamtawn uh tih a ka loh tlankhol bangla a ang uh.
24 Sa’ad da na yi musu murmushi da ƙyar sukan yarda; hasken fuskata yana da daraja a gare su.
Amih taengah ka luem dae n'tangnah uh pawt tih ka maelhmai vangnah dongah khaw yalh uh pawh.
25 Na zaɓar masu inda za su bi na kuma zauna kamar sarkinsu; na zauna kamar sarki a cikin rundunansu; ina nan kamar mai yi wa masu makoki ta’aziyya.
Amih kah longpuei te ka coelh tih boeilu la ka ngol. Caem lakli ah manghai bangla kho ka sak tih rhahdoe cangpoem akhaw a hloep.