< Ayuba 28 >

1 Akwai ramin azurfa akwai kuma wurin da ake tace zinariya.
Ilia da silifa lamusa: , uli dogosa. Ilia da gouli fofoloma: ne, laluga adoba: sa.
2 Daga cikin ƙasa ake ciro ƙarfe, ana kuma narkar da tagulla daga cikin dutse.
Osobo bagade dunu da gula lamusa: , osobo dogosa. Ilia balase lamusa: , igi goudane dadaiyasa.
3 Mutum ya kawo ƙarshen duhu; yakan bincike zuzzurfar iyaka, yana neman duwatsu a wuri mafi duhu.
Amo liligi lamusa: , uli dogosu dunu da gasi bagade ganodini hogosa. Ilia da oso gududafa dogone, hogosa. Ilia gasi ganodini igi lamusa: dogosa.
4 Nesa da inda mutane suke zama, yakan huda rami yă yi abin lilo, a wurin da mutane ba sa bi.
Dunu esalebe soge amoga badiliadafa, amola dunu ilia emoga ahoasu logoga badiliadafa, ilia da uli dogosa. Amogawi, ilisu da efe gaguiwane, uli dogoi ganodini hawa: hamonana.
5 Cikin ƙasa inda ake samun abinci, a ƙarƙashinta kuwa zafi ne kamar wuta;
Ha: i manu bugi da osoboga heda: sa. Be amo osobo haguduga, liligi huluane da gagoudai dagoi ba: sa.
6 akwai duwatsu masu daraja a cikin duwatsunta, akwai kuma zinariya a cikin ƙurarta.
Osobo bagade ea igi ganodini da sa: faia (igi noga: idafa) ba: sa. Osobo gulu ganodini, gouli dialebe ba: sa.
7 Tsuntsu mai farauta bai san hanyarta ba, ba shahon da ya taɓa ganin ta.
Sia sio da gouli uli dogoi ea logo hame ba: sa. Amola buhiba da amo gadodili hagili hame ahoa.
8 Manyan namun jeji ba su taɓa binta ba, ba zakin da ya taɓa binta.
Laione wa: me amola eno nimi bagade sigua ohe da amo logoba: le hame ahoa.
9 Hannun mutum ya iya sarrafa ƙanƙarar duwatsu, yă kuma tumɓuke tushen duwatsu.
Uli dogosu dunu da ga: nasidafa igi dogosa. Ilia da goumi ilia baiga dogonana.
10 Yana tona rami a cikin duwatsu idanunsa suna ganin dukan dukiyar da ke cikin duwatsun.
Ilia da igi magufu ganodini dogosea, ilia da igi noga: idafa ba: sa.
11 Yana nema daga ina ruwan rafi yake ɓulɓulowa yana kuma binciko abubuwan da suke a ɓoye yă kawo su cikin haske.
Ilia da dodogona ahoana, hano ilia banugumaga doaga: sa. Ilia wamolegei liligi amo hadigiga gaguli maha.
12 Amma a ina ne za a iya samun hikima? Ina fahimta take zama?
Be bagade dawa: su hou ba: ma: ne, ninia habi hogoma: bela: ? Ninia da hou noga: le dawa: digima: ne, habidili hogoma: bela: ?
13 Mutum bai gane muhimmancinta ba, ba a samunta a ƙasar masu rai.
Bagade dawa: su hou da osobo bagade dunu ganodini hame ba: mu. Dunu huluane da bagade dawa: su hou habodayane hamedafa dawa:
14 Zurfi ya ce, “Ba ta wurina”; teku ya ce, “Ba ta wurina.”
Dilia da hano wayabo bagade lugududafa amo ganodini, bagade dawa: su hou hame ba: mu.
15 Ba irin zinariyar da za tă iya sayenta, ko kuma a iya auna nauyinta da azurfa.
Bagade dawa: su hou amo silifa amola gouliga bidilamu da hamedei.
16 Ba za a iya sayenta da zinariyar Ofir, ko sauran duwatsu masu daraja ba.
Gouli noga: idafa amola igi noga: idafa, amo da bagade dawa: su hou ea habodayane hame defesa.
17 Zinariya da madubi ba za su iya gwada kansu da ita ba, ba kuwa za a iya musayarta da abubuwan da aka yi da zinariya ba.
Bagade dawa: su hou da gouli amola gouliga hamoi faigelei amola ‘galasi’ noga: idafa amo habodayane baligisa.
18 Kada ma a ce murjani da duwatsu masu walƙiya; farashin hikima ya fi na lu’ulu’ai.
Bagade dawa: su hou da ‘golole’ amola galasi noga: i amola ‘lubi’ igi ilia habodayane baligisa.
19 Ba za a iya daidaita darajarta da duwatsun Tofaz na Kush ba, zallar zinariya ma ba tă isa ta saye ta ba.
‘Douba: se’ igi noga: idafa amola gouli noga: idafa da bagade dawa: su hou amo ea habodayane hame defesa.
20 “To, daga ina ke nan hikima ta fito? Ina fahimta take zama?
Amaiba: le, bagade dawa: su hou ea bai da habila: ? Ninia da habodane amo dawa: digima: bela: ?
21 An ɓoye ta daga idanun kowane abu mai rai, har tsuntsayen sararin sama ma an ɓoye masu ita.
Esalebe liligi huluane da amo ba: mu gogolesa. Sio da hagili ahoasea, amo hame ba: sa.
22 Hallaka da mutuwa suna cewa, ‘Jita-jitarta kaɗai muke ji.’
Fedege agoane, bogosu amola gugunufinisisu hou da bagade dawa: su hou fonobahadi fawane nababeba: le, noga: le hame dawa:
23 Allah ya gane hanyar zuwa wurinta. Shi ne kaɗai ya san inda take zama,
Gode Hi fawane da logodafa dawa: Ea fawane da bagade dawa: su hou dialebe sogebi dawa:
24 Gama yana ganin iyakar duniya kuma yana ganin duk abin da yake ƙarƙashin sama.
Bai Ea fawane da osobo bagade bega: huluane amola liligi huluanedafa mu hagudu dialebe ba: lala.
25 Lokacin da ya yi iska ya sa ta hura, ya kuma auna ruwaye.
Gode da fo amoga gasa ianoba, amola hano wayabo amoma alalo sedagi ilegeloba, amola gibu ea sa: imu sogebi ilegeloba, amola mu gohona: amoma ilia masunu logo olelelaloba, amogalu E da bagade dawa: su hou ba: lalu, amola ea habodayane adoba: lalu, bagade dawa: su hou da defeadafa sia: i.
26 Lokacin da ya yi wa ruwan sama doka da kuma hanya domin walƙiya,
27 sai ya dubi hikima ya auna ta; ya tabbatar da ita, ya gwada ta.
28 Ya kuma ce wa mutum, ‘Tsoron Ubangiji shi ne hikima, kuma guje wa mugunta shi ne fahimi.’”
Gode da nini osobo bagade dunuma amane sia: i, “Dilia da bagade dawa: su hou lamusa: dawa: sea, dilia Hina Godema beda: i galawane nodoma! Amo hou dawa: digima: ne, wadela: i hou fisili, Godema sinidigima!”

< Ayuba 28 >