< Ayuba 27 >

1 Ayuba kuwa ya ci gaba da magana,
Og Job blev ved at fremføre sit Billedsprog og sagde:
2 “Na rantse da Allah mai rai, wanda ya danne mini gaskiyata, Maɗaukaki, wanda ya sa nake cikin ɗacin rai.
Saa sandt Gud lever, som har borttaget min Ret, og den Almægtige, som har beskelig bedrøvet min Sjæl!
3 Muddin ina da rai a cikina kuma numfashin Allah yana cikin hancina,
— thi endnu er min Aand i mig, og Guds Aande i min Næse —
4 bakina ba zai faɗi mugun abu ba, harshena kuma ba zai yi ƙarya ba.
skulle mine Læber ikke tale Uret, og skal min Tunge ikke fremføre Svig.
5 Ba zan taɓa yarda cewa kuna da gaskiya ba; har in mutu, ba zan daina kāre mutuncina ba.
Det være langt fra mig, at jeg skulde give eder Ret; indtil jeg opgiver Aanden, vil jeg ikke lade mig fratage min Uskyldighed.
6 Zan ci gaba da adalcina, ba zan fasa ba; lamirina ba zai taɓa yashe ni ba, dukan kwanakin raina.
Jeg vil holde paa min Retfærdighed og ikke lade af fra den; mit Hjerte skal ikke bebrejde mig nogen af mine Dage.
7 “Bari maƙiyana su zama kamar mugaye, masu gāba da ni kuma su zama kamar marasa adalci.
Min Fjende skal staa som en ugudelig, og den, som rejser sig imod mig, som en uretfærdig.
8 Gama wane bege marar tsoron Allah yake da shi, lokacin da aka datse shi, lokacin da Allah ya ɗauke ransa?
Thi hvad er den vanhelliges Forventelse, naar Gud bortskærer og bortrykker hans Sjæl!
9 Ko Allah yana sauraron kukansa lokacin da ƙunci ya auko masa?
Mon Gud skulde høre hans Skrig, naar Angest kommer over ham?
10 Ko zai sami farin ciki daga Maɗaukaki? Ko zai yi kira ga Allah a kowane lokaci?
Kan han forlyste sig ved den Almægtige? kan han til hver en Tid paakalde Gud?
11 “Zan koya muku game da ikon Allah; ba zan ɓoye hanyoyin Maɗaukaki ba.
Jeg vil lære eder om Guds Haand; hvad der er hos den Almægtige, vil jeg ikke dølge.
12 Duk kun ga wannan ku da kanku saboda haka me ya sa kuke maganganun nan marasa ma’ana?
Se, I have jo alle set det; hvorfor nære da en saadan Forfængelighed?
13 “Ga abin da mugaye za su samu gādon da azzalumi zai samu daga Maɗaukaki.
Dette er et ugudeligt Menneskes Del hos Gud og Voldsmænds Arv, som de faa af den Almægtige.
14 Kome yawan’ya’yansa, takobi za tă gama da su; zuriyarsa ba za su taɓa samun isashen abinci ba.
Har han mange Børn, hjemfalde de til Sværdet, og hans Afkom vil ikke mættes af Brød.
15 Waɗanda suka tsira annoba za tă kashe su, kuma gwaurayensu ba za su yi kukan mutuwarsu ba.
De, som blive tilovers af ham, skulle begraves ved Døden, og hans Enker skulle ikke begræde ham.
16 Ko da yake ya tara azurfa kamar ƙasa, tufafi kuma kamar tarin ƙasa,
Naar han sanker Sølv som Støv og samler Klæder som Dynd,
17 abin da ya tara masu adalci za su sa marasa laifi za su raba azurfarsa.
da samler han det vel, men den retfærdige skal iføre sig det, og den uskyldige skal dele Pengene.
18 Gidan da ya gina kamar gidan gizo-gizo, kamar bukkar mai tsaro.
Han byggede sit Hus som Møl, og som en Hytte, en Vogter gør sig.
19 Attajiri zai kwanta, amma daga wannan shi ke nan; lokacin da zai buɗe idanunsa, kome ya tafi.
Rig lægger han sig og bliver ikke ved; sine Øjne oplader han og er ikke mere til.
20 Tsoro zai kwashe shi kamar ambaliyar ruwa; Da dare iska za tă tafi da shi.
Forskrækkelser skulle gribe ham som Vande, en Hvirvelvind skal bortstjæle ham om Natten.
21 Iskar gabas za tă tafi da shi; shi ke nan ya ƙare; za tă share shi daga wurinsa.
Østenvejret skal løfte ham op, og han farer bort, og det skal hvirvle ham bort fra sit Sted.
22 Za tă murɗe shi ba tausayi, lokacin da yake guje wa ikon iskar.
Og Gud skal skyde paa ham og ikke spare; med skal han ville fly fra hans Haand.
23 Zai tafa hannu yă yi tsaki yă kawar da shi daga wurinsa.”
Man skal klappe i Hænderne over ham og pibe ham bort fra hans Sted.

< Ayuba 27 >