< Ayuba 26 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
پس ایوب در جواب گفت:۱
2 “Yadda ka taimaki marar ƙarfi! Yadda ka ceci marar ƙarfi!
«شخص بی‌قوت را چگونه اعانت کردی؟ و بازوی ناتوان را چگونه نجات دادی؟۲
3 Ka ba marar hikima shawara! Ka nuna kana da ilimi sosai.
شخص بی‌حکمت را چه نصیحت نمودی؟ وحقیقت امر را به فراوانی اعلام کردی!۳
4 Wane ne ya taimake ka ka yi waɗannan maganganu? Kuma ruhun wane ne ya yi magana ta bakinka?
برای که سخنان را بیان کردی؟ و نفخه کیست که از توصادر شد؟۴
5 “Matattu suna cikin azaba, waɗanda suke ƙarƙashin ruwaye da dukan mazauna cikin ruwaye.
ارواح مردگان می‌لرزند، زیر آبها وساکنان آنها.۵
6 Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
هاویه به حضور او عریان است، وابدون را ستری نیست. (Sheol h7585)۶
7 Ya shimfiɗa arewancin sararin sama a sarari; ya rataye duniya ba a jikin wani abu ba.
شمال را بر جو پهن می‌کند، و زمین را بر نیستی آویزان می‌سازد.۷
8 Ya naɗe ruwaye a cikin gizagizansa, duk da haka girgijen bai yage saboda nauyi ba.
آبها را در ابرهای خود می‌بندد، پس ابر، زیرآنها چاک نمی شود.۸
9 Ya rufe fuskar wata, ya shimfiɗa gizagizai a kan shi,
روی تخت خود رامحجوب می‌سازد و ابرهای خویش را پیش آن می‌گستراند.۹
10 ya zāna iyakar fuskar ruwa a kan iyakar da take tsakanin duhu da haske.
به اطراف سطح آبها حد می‌گذاردتا کران روشنایی و تاریکی.۱۰
11 Madogaran sama sun girgiza, saboda tsawatawarsa.
ستونهای آسمان متزلزل می‌شود و از عتاب او حیران می‌ماند.۱۱
12 Da ikonsa ya kwantar da teku; da hikimarsa ya hallaka dodon ruwan nan Rahab.
به قوت خود دریا را به تلاطم می‌آورد، و به فهم خویش رهب را خرد می‌کند.۱۲
13 Da numfashinsa ya sa sararin sama ya yi kyau da hannunsa ya soke macijin nan mai gudu.
به روح اوآسمانها زینت داده شد، و دست او مار تیز رو راسفت.۱۳
14 Waɗannan kaɗan ke nan daga cikin ayyukansa masu yawa. Kaɗan kawai muke ji game da shi! Wane ne kuwa yake iya gane tsawar ikonsa?”
اینک اینها حواشی طریق های او است. و چه آواز آهسته‌ای درباره او می‌شنویم، لکن رعد جبروت او را کیست که بفهمد؟»۱۴

< Ayuba 26 >