< Ayuba 26 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
Wasephendula uJobe wathi:
2 “Yadda ka taimaki marar ƙarfi! Yadda ka ceci marar ƙarfi!
Umsize njani ongelamandla, wasindisa ingalo engelamandla?
3 Ka ba marar hikima shawara! Ka nuna kana da ilimi sosai.
Umeluleke njani ongelakuhlakanipha, watshumayela ngobunengi ulwazi oluqotho?
4 Wane ne ya taimake ka ka yi waɗannan maganganu? Kuma ruhun wane ne ya yi magana ta bakinka?
Utshele bani amazwi? Njalo ngumoya kabani ophume kuwe?
5 “Matattu suna cikin azaba, waɗanda suke ƙarƙashin ruwaye da dukan mazauna cikin ruwaye.
Abafileyo bayathuthumela ngaphansi kwamanzi, labahlali bawo.
6 Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
Isihogo sinqunu phambi kwakhe, lencithakalo kayilasisibekelo. (Sheol h7585)
7 Ya shimfiɗa arewancin sararin sama a sarari; ya rataye duniya ba a jikin wani abu ba.
Welulela inyakatho phezu kwendawo engelalutho, aphanyeke umhlaba phezu kweze.
8 Ya naɗe ruwaye a cikin gizagizansa, duk da haka girgijen bai yage saboda nauyi ba.
Uyabophela amanzi emayezini akhe, kodwa amayezi kawadabuki ngaphansi kwawo.
9 Ya rufe fuskar wata, ya shimfiɗa gizagizai a kan shi,
Uyasibekela ubuso besihlalo sakhe sobukhosi, endlale iyezi phezu kwaso.
10 ya zāna iyakar fuskar ruwa a kan iyakar da take tsakanin duhu da haske.
Udwebe umngcele oyisigombolozi phezu kobuso bamanzi, kuze kube sekucineni kokukhanya lomnyama.
11 Madogaran sama sun girgiza, saboda tsawatawarsa.
Insika zamazulu ziyathuthumela, zethuswa yikukhuza kwakhe.
12 Da ikonsa ya kwantar da teku; da hikimarsa ya hallaka dodon ruwan nan Rahab.
Ngamandla akhe uthulisa ulwandle, langenhlakanipho yakhe uphahlaza ukuziqhenya.
13 Da numfashinsa ya sa sararin sama ya yi kyau da hannunsa ya soke macijin nan mai gudu.
Ngomoya wakhe ucecise amazulu; isandla sakhe sagwaza inyoka ebalekayo.
14 Waɗannan kaɗan ke nan daga cikin ayyukansa masu yawa. Kaɗan kawai muke ji game da shi! Wane ne kuwa yake iya gane tsawar ikonsa?”
Khangela, lokhu kungamaphethelo ezindlela zakhe; kodwa kuzwakala into encinyane kangakanani ngaye! Kanti umdumo wamandla akhe ngubani ongawuqedisisa?

< Ayuba 26 >