< Ayuba 26 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
A odpovídaje Job, řekl:
2 “Yadda ka taimaki marar ƙarfi! Yadda ka ceci marar ƙarfi!
Komu jsi napomohl? Tomu-li, kterýž nemá síly? Toho-lis retoval, kterýž jest bez moci?
3 Ka ba marar hikima shawara! Ka nuna kana da ilimi sosai.
Komu jsi rady udělil? Nemoudrému-li? Hned jsi základu dostatečně poučil?
4 Wane ne ya taimake ka ka yi waɗannan maganganu? Kuma ruhun wane ne ya yi magana ta bakinka?
Komužs ty řeči zvěstoval? A čí duch vyšel z tebe?
5 “Matattu suna cikin azaba, waɗanda suke ƙarƙashin ruwaye da dukan mazauna cikin ruwaye.
Však i mrtvé věci pod vodami a obyvateli jejich sformovány bývají.
6 Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
Odkryta jest propast před ním, i zahynutí není zakryto. (Sheol h7585)
7 Ya shimfiɗa arewancin sararin sama a sarari; ya rataye duniya ba a jikin wani abu ba.
Ontě roztáhl půlnoční stranu nad prázdnem, zavěsil zemi na ničemž.
8 Ya naɗe ruwaye a cikin gizagizansa, duk da haka girgijen bai yage saboda nauyi ba.
Zavazuje vody v oblacích svých, aniž se trhá oblak pod nimi.
9 Ya rufe fuskar wata, ya shimfiɗa gizagizai a kan shi,
On sám zdržuje stále trůn svůj, a roztahuje na něm oblaky své.
10 ya zāna iyakar fuskar ruwa a kan iyakar da take tsakanin duhu da haske.
Cíl vyměřil rozlévání se vodám, až do skonání světla a tmy.
11 Madogaran sama sun girgiza, saboda tsawatawarsa.
Sloupové nebeští třesou se a pohybují od žehrání jeho.
12 Da ikonsa ya kwantar da teku; da hikimarsa ya hallaka dodon ruwan nan Rahab.
Mocí svou rozdělil moře, a rozumností svou dutí jeho.
13 Da numfashinsa ya sa sararin sama ya yi kyau da hannunsa ya soke macijin nan mai gudu.
Duchem svým nebesa ozdobil, a ruka jeho sformovala hada dlouhého.
14 Waɗannan kaɗan ke nan daga cikin ayyukansa masu yawa. Kaɗan kawai muke ji game da shi! Wane ne kuwa yake iya gane tsawar ikonsa?”
Aj, toť jsou jen částky cest jeho, a jak nestižitelné jest i to maličko, což jsme slyšeli o něm. Hřímání pak moci jeho kdo srozumí?

< Ayuba 26 >