< Ayuba 26 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
Job loh a doo tih,
2 “Yadda ka taimaki marar ƙarfi! Yadda ka ceci marar ƙarfi!
“Metlam thadueng mueh te na bom tih sarhi aka tak mueh bantha te na khang?
3 Ka ba marar hikima shawara! Ka nuna kana da ilimi sosai.
Metlam lae cueihnah aka tal te na uen tih a cungkuem ah lungming cueihnah na ming sak.
4 Wane ne ya taimake ka ka yi waɗannan maganganu? Kuma ruhun wane ne ya yi magana ta bakinka?
U taengah nim ol na thui tih nang lamloh u kah hiil nim aka thoeng?
5 “Matattu suna cikin azaba, waɗanda suke ƙarƙashin ruwaye da dukan mazauna cikin ruwaye.
Sairhai tah tui hmui ah kilkul uh tih kho a sak.
6 Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
A taengah saelkhui khaw pumtling om tih Abaddon khaw himbai om pawh. (Sheol h7585)
7 Ya shimfiɗa arewancin sararin sama a sarari; ya rataye duniya ba a jikin wani abu ba.
Tlangpuei ah hinghong la a yaal tih bang aka om pawt soah khaw diklai a dingkoei sak.
8 Ya naɗe ruwaye a cikin gizagizansa, duk da haka girgijen bai yage saboda nauyi ba.
A khomai khuiah tui a cun tih cingmai te a hmui ah a ueth pawh.
9 Ya rufe fuskar wata, ya shimfiɗa gizagizai a kan shi,
A cingmai te a soah a yaal tih ngolkhoel hmai a dah.
10 ya zāna iyakar fuskar ruwa a kan iyakar da take tsakanin duhu da haske.
Vangnah neh a hmuep laklo kah a khuetnah hamla tui hman ah a rhi a rhuen pah.
11 Madogaran sama sun girgiza, saboda tsawatawarsa.
Vaan kah tung khaw hlinghloek uh tih a tluungnah dongah a ngaihmang uh.
12 Da ikonsa ya kwantar da teku; da hikimarsa ya hallaka dodon ruwan nan Rahab.
A thadueng loh tuipuei te a phih tih a lungcuei neh Rahab a phop.
13 Da numfashinsa ya sa sararin sama ya yi kyau da hannunsa ya soke macijin nan mai gudu.
A mueihla loh vaan kah khocil a thoeng sak tih a kut loh yingyet rhul khaw a toeh.
14 Waɗannan kaɗan ke nan daga cikin ayyukansa masu yawa. Kaɗan kawai muke ji game da shi! Wane ne kuwa yake iya gane tsawar ikonsa?”
He tah a longpuei dongkah longpuei hmoi ni he. A thayung thamal kah khohum khuiah amah kah ol duem te metlam n'yaak? A thayung thamal te u long a yakming pai eh?” a ti.

< Ayuba 26 >