< Ayuba 26 >

1 Sai Ayuba ya amsa,
Yoube da amane sia: i,
2 “Yadda ka taimaki marar ƙarfi! Yadda ka ceci marar ƙarfi!
“Dilia da na fidiba: ! Na da hahani amola gasa hame galebe.
3 Ka ba marar hikima shawara! Ka nuna kana da ilimi sosai.
Di da nama fada: i sia: noga: idafa olelesase! Na da gagaoui dunu, be dilia da dilia bagade dawa: su nama olelesase!
4 Wane ne ya taimake ka ka yi waɗannan maganganu? Kuma ruhun wane ne ya yi magana ta bakinka?
Dilia sia: huluane, nowa da nabima: bela: ? Nowa da olelebeba: le, dilia amane sia: sala: ?” Bilida: de da amane sia: i,
5 “Matattu suna cikin azaba, waɗanda suke ƙarƙashin ruwaye da dukan mazauna cikin ruwaye.
“Bogoi dunu ilia a: silibu osobo hagududi hano amo ganodini fofogosa.
6 Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
Gode da bogoi dunu ilia soge ba: lala. Ea siga mae ba: ma: ne, amo soge da hame alaloi. (Sheol h7585)
7 Ya shimfiɗa arewancin sararin sama a sarari; ya rataye duniya ba a jikin wani abu ba.
Gode da ga (north) mu amo gasi gagai. E da osobo bagade hame fufua amo ganodini gosagisi.
8 Ya naɗe ruwaye a cikin gizagizansa, duk da haka girgijen bai yage saboda nauyi ba.
Gode Hi fawane da mu mobi amo hanoga nabalesisa. Amola ilia dioi bagadeba: le, ili mae fudagala: ma: ne hamosa.
9 Ya rufe fuskar wata, ya shimfiɗa gizagizai a kan shi,
E da oubi ufa: amo mobiga uligilisisa.
10 ya zāna iyakar fuskar ruwa a kan iyakar da take tsakanin duhu da haske.
E da gasi amola hadigi mogima: ne, osobo bagade dogoa sisiga: le dedenesi.
11 Madogaran sama sun girgiza, saboda tsawatawarsa.
Fedege agoane, E da bada amoga mu udidili gaguia gadosa, amoma badugusia, ilia da beda: ga fofogosa.
12 Da ikonsa ya kwantar da teku; da hikimarsa ya hallaka dodon ruwan nan Rahab.
E da Ea gasaga, hano wayabo bagade hasalasi. E da gasa bagadeba: le, wadela: i ohe bagade La: iha: be gugunufinisi.
13 Da numfashinsa ya sa sararin sama ya yi kyau da hannunsa ya soke macijin nan mai gudu.
Gode Ea lafi holo da mu haisewe hamoi. Amola ohe bagade da hobeamusa: dawa: loba, E da amo Ea loboga medole legei.
14 Waɗannan kaɗan ke nan daga cikin ayyukansa masu yawa. Kaɗan kawai muke ji game da shi! Wane ne kuwa yake iya gane tsawar ikonsa?”
Be Ea gasa bagade hou da amo bagadewane baligisa. Amo hou ninia nababeba: le, da sadoga sia: agoai gala. Bai nowa da Gode Ea Gasa Bagadedafa hou dawa: ma: bela: ?”

< Ayuba 26 >