< Ayuba 25 >

1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Şuahlı Bildat şöyle yanıtladı:
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
“Egemenlik ve heybet Tanrı'ya özgüdür, Yüce göklerde düzen kuran O'dur.
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
Orduları sayılabilir mi? Işığı kimin üzerine doğmaz?
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
İnsan Tanrı'nın önünde nasıl doğru olabilir? Kadından doğan biri nasıl temiz olabilir?
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
O'nun gözünde ay parlak, Yıldızlar temiz değilse,
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
Nerede kaldı bir kurtçuk olan insan, Bir böcek olan insanoğlu!”

< Ayuba 25 >