< Ayuba 25 >
1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
Då svarade Bildad af Suah, och sade:
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
Är icke herrskap och fruktan när honom, hvilken frid gör ibland sina högsta?
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
Ho kan räkna hans krigsmän? Och öfver hvem uppgår icke hans ljus?
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
Och huru kan en menniska rättfärdig varda för Gudi? Eller huru kan ene qvinnos barn rent vara?
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
Si månen skin icke ännu, och stjernorna äro ännu icke rena för hans ögon;
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
Huru mycket mindre en menniska, den malen, och ens menniskos barn, den matken?