< Ayuba 25 >

1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
時にシユヒ人ビルダデこたへて曰く
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
神は大權を握りたまふ者 畏るべき者にましまし 高き處に平和を施したまふ
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
その軍旅數ふることを得んや 其光明なに物をか照さざらん
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
然ば誰か神の前に正義かるべき 婦人の産し者いかでか清かるべき
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
視よ月も輝かず 星も其目には清明ならず
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
いはんや蛆のごとき人 蟲のごとき人の子をや

< Ayuba 25 >