< Ayuba 25 >

1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
そこでシュヒびとビルダデは答えて言った、
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
「大権と恐れとは神と共にある。彼は高き所で平和を施される。
3 Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
その軍勢は数えることができるか。何物かその光に浴さないものがあるか。
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
それで人はどうして神の前に正しくありえようか。女から生れた者がどうして清くありえようか。
5 In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
見よ、月さえも輝かず、星も彼の目には清くない。
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
うじのような人、虫のような人の子はなおさらである」。

< Ayuba 25 >